π π Amanar Aureπ π
π π π π
π
53and54π
Kaya afham yashiga hadawa, saida yacika akwatinsa kaf, sannan ya tsaya yana tunanin idan yafita ina zai dosa, ina zaije,
Kofar dakinsa yaji anturo, yakurawa kofar ido yana jiran yaga wazai shigo,
Aneesah ce tayi tsaye tana kallon yana yinsa, akwatin data gani a gefensa ta kurawa ido cike mamaki tace "yaya afham mekake shirin aikatawa ne, naga kahada kaya"
Afham yakauda kai daga kallon datake masa yaci gaba da rufe zip din akwatinsa, saida ya kammala rufewa yadaga kai yasake kallon aneesah "gidan nan zan bari, kuma idan natafi kigayawa su abba karsu nemeni, domin nabar gidan nan har abada, domin nayi shawara da zuciyata barin gidan nan shine kadai katangata agareni akan auren amal "
Mamaki yacika aneesah sosai, tarike kugu tana kallon afham "hmm yaya afham zuciyarka bata baka shawarar kwaraiba, domin tanema maka saukankiyar hanya wadda zata saka mahalincinka (Allah) Fushi dakai, domin yardar Allah tana tare da yardar iyaye, fushin Allah yana tare da fushin iyaye, yaya afham kayi gaggawar chanza wannan gurguwar shawarar taka, mezaka cewa Allah yanzu idan katafi kaddara takiraka kasamu matsala atafiyarka, zakacene kayi fushi da iyayenka shine kabar musu gida, mafi aka sarin irin wannan tafiyar bata zama alkhairi, yaya afham karkaje, kazauna cikin ahalinka shine mafi alkhairi agareka "
edon afham yayi jajir cike da masifa yace "yakikeson nayi kenan natsaya a auramun wacca bana so, nifa kwata2 bana son amal, wlh matukar ba'a rabani da amal ba to wallahi zanbar gidan nan"
Aneesah tayi ajiyar zuciyar, tana mamakin irin zuciyar afham shi baya daukar nasiha, a duk lokacin da kake masa nasiha shi a lokacin yake kara zafi,
Aneesah tasaukar da murya tace " Bana son katafi, kazauna ni zanyi abba da momy magana, zan fahimtar dasu cewa bakason amal, kuma insha Allah zasu saurareni, kabani nan da kwana biyar"
Afham yaja numfashi sannan ya ajiye akwatin akan gado yace "kwanar biyar kikace, nabaki, amma kisani cewa matukar ya wuce kwana biyar to tabbas zanbar gidan nan" yana karasa maganar yanufi hanyar bandaki,
Aneesah tana murmushi, takarasa kusa ga akwatin, tadauketa takaita cikin drowar tasaka, koda tajuyo yashige bandaki,
Kida kai tayi tana murmushi tabar dakin...
*** ***
Bayan hilal yabar daki ameelah cike da zafin zuciya, airtel office yakoma, koda yaje sunkarasa komai, an rubuta duk wani detail akan number, yakarba yafara karantawa, mai number bama gari daya sukeba, nisa yake dasu sosai,
Hilal yaja tsaki jiyakeyi kamar ya yaga pepar, miyakai ameelah waya da maza, meya rageta dashi meye baya mata, duk zuciyarsa yake yiwa wannan tambayoyin, saidai kuma ba amsa,
Cen kuma wata zuciya tafara kawo masa wasu wasi,
Ayya kuwa ameelah zata iya masa haka, tunawa yayi da irin soyayyar da sukayi abaya kafin aure,...
Na:- ❤Rabi'atu sk mash da Mr, Smilesπ
[1:17PM, 4/24/2016] π π Amanar Aureπ π
π π π π
π
55and56π
Auren soyayya sukayi, baya tunanin ameelah zata iya cin amanarsa, (hmm baisan kuwa tagama ba )... cikin motarsa yakoma, yadafe kansa, yana tunin irin fadan da yayiwa ameelah, sai yaji duk tausayinta yakamashi,
Yafi kusan minti goma cikin motar yana tunani duk jikinsa yayi sanyi,
Sannan yakunna motar yadawo gida domin jiyakeyi kansa namasa ciwo, dakinsa ya wuce baiko gayawa ameelah yadawoba,
Gado yasamu yayi kwanciyarsa,
*** ***
Sai bayan la'asar lis ameelah tafarka, jikinta duk yayi tsami saboda dukan datasha,
A kasale tatashi tanufi bandaki, tahada ruwan zafi tayi wanka,
Jikinta yadan saki, tarage jin zafin bulalar, bata fito daga toilet dinba saida tayi alwala,
Tana fitowa tayi sallah azahar da la'asar, domin bacci tayi bata samu damar yin sallar azahar ba,
(Wa'iya zu billah, yan uwa mudaina wasa da sallah, sallah itace hisabinmu nafarko a ranar gobe kiyama, Dan Allah yan uwa mukiyaye)
Bayan ameelah tagama sallah, tatashi ta nade sallaya, ta ajiyeta saman gado sannan tanufi gurin mek up dinta,
Motsi taji a falo, murmushi tayi domin tasan bakowa bane sai hilal, fushi yake da ita shine bai shigo dakintaba,
Kwalliya ta chaba, wacca bata taba yiwa hilal irintaba,
Bayan tagama ta kalli kanta ta mirror taga tayi kyau tai murmushi sannan tatashi, tanufi gurin shirinta,
Wasu kananu kaya naga tadauko, tana kokarin sakawa, ( nan mukabar dakin muka fito waje, bayan minti biyar na leka dakin, ido na kafawa ameelah, wani irin kyau datayi)
A hankali ameelah tafara zagaya dakin, kamar mai kowon tafiya,
Tabbas tasan kwalliyar datayi danta janyo ra'ayin hilal ne zuwa gareta,
Cike da kinsa da karairaya tafito waje,
A falo tasami hilal yana kallon wani indian fim, RAJKUMAR...
Tundaga nesa hilal yaji kamshin turarenta, ya juyo suka hada ido, yagagara dauke idonsa,
πNOTEπ
Muna bawa Masoyan littafinnan namu AMANAR AURE, haquri zaku d'an jimu shru na kwana biyu! Da kuma masoyan HAFSATUL KIRAM, kuyimin uzuri insha Allah dana dawo zan qarasa muku! Muna godia da 'Kaunar littafanmu da kuke!πππ»
Na:- ❤Rabi'atu sk mash da Mr, Smilesπ
Thursday, 14 July 2016
Wednesday, 13 July 2016
AMANAR AURE
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 49 and 50π
Via OHWπ±π
A sandare hilal yakai xaune saman kujira, "innalillahi wa inna ilaihin raju un" itace kalmar dayaketa maimaitawa a bakinsa, Ya tafe qirjinshi da hannu
yana mayar da nunfashi, gumi ya karwo masa, wani irin zafi yakeji a zuciyarsa, saboda tsananin kishi, idanuwansa sukayi jajir,
A hankali ya dora kansa a jikin kujera, ya rufe edo, kalaman dayaji a wayar sukadai ke masa yawa a kwakwalwa,
Cen bayan wasu yan mintuna ya bude idonsa, a lokacin hawaye suka sauka kan kumatunsa, yasa ya share,
Wayar ya dauko yafara duba number, number airtel ce, ya fiddo da wayarsa yayi copy na number, sannan yasaka wayoyin duka biyu aljihunsa, yatashi yanufi dakin ameelah,
wani dinkin atamfa yadauko mata tare da wani katon hijab, sannan yafito,
Saidai ya tsaya ya rufe gidan kam sannan yashiga motarsa, airtel office ya wuce direct yabasu number suduba masa, suka ce masa saiya jira nadan wani lokaci, gudun karsu abba suga yajima baidawowa yasa yabar musu number tare da cemusu zai dawo anjima,
Har a lokacin hilal yakasa dawowa hayyacinsa, jiyakeyi kamar zuciyarsa zasa fashe. Da zaiga wannan mutum da ya kira matarsa daya yayi mummunan saba masa,
Hakadai yakarasa gidan malam mai ruqiyya a bakin kofar gidan kafin yashiga yatsaya ya daidaita kansa domin ba yason su abba sugane yana cikin damuwa, sannan yashiga cikin gidan, ya mikawa momy tunfafin,
Abba da hilal suka fita momy ta chanzawa ameelah kaya, sannan suka dawo suna jiran farkawarta,
Kusan rabin wuni sukayi a gidan, tun cikin dare har safiya ta waye, sai misalin 12:00pm na rana ameelah ta farka, a hankali ta bude ido tana kallon su momy da suke gefe da ita, bakinta na rawa tace "momy ina ne nan meya kawoni nan"
murmushi momy tayi kafin takarsa gurinta tadafa kanta tace "ki kwantar da hankalinki, muna gurin nema miki lafiya ne "
Atsorace ameelah tace "lafiya kuma umma meya faru dani" momy tace " aike yakamata muyiwa wannan tambayar, meya faru dake a daren jiya ?"
Gaban ameelah yafadi domin ita harta mata da abinda yafaru da ita sai yanzu da momy tayi mata wannan maganar,
Bakinta yadau bari, kamar zatayi magana sai kuma ta fasa, abba da hilal suna gefe suna kallonta, ameelah tace "nima bansaniba "
Na:-❤ Rabi'atu sk mash da Mr, Smilesπ
[9:49AM, 4/19/2016]
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 51 and 52π
ViOHWπ±π
Cike da mamaki momy tace "kamarya baki saniba?" Abba yayi gyaran murya momy tajuyo gurinsa, abba yace "kedaina tambayarta kijira ta samu natsuwa daga baya maji sauran zancen a gurin mijinta"
momy taso tayi magana sai kuma tafara domin tasan tana musa masa zai hau masifa, saita kame bakinta,
Suna zaune malam yashigo, yatarar da ameelah ta farka, godiya yayiwa Allah sannan yayiwa abba bayanin zasu iya tafiya da ita, taje cen gida takara samun natsuwa, abba yaciro bandur na kudi yabawa malam sannnan yayi godiya suka dauki ameelah,
Gidan hilal suka wuce da ita, hilal yabude gidan suka shiga momy ta rikata suka karasa har cikin dakinta, saman gado ta ajiyeta sannan sukayi sallama dasu suka tafi,
A mota momy tafara masifa anhata taji matsalar yarta wlh ba ai mata adalciba, abba shiru yayi ko kulata baiba yaci gaba da tukinsa, harsuka kasa gida masifa take, suna shiga harabar gidan abba yakashe motar ya rigata fitowa zuciyarsa cike da takaici ya nufi cikin gidan,
*** **** ***
Hilal kuwa kamar jira yake su momy sufita, suna fita ya shigo dakin ameelah, tsaye yayi akanta yana kallonta, cike da bacin rai, fuskarsa a murtuke,
Yana yinsa kadai ameelah ta kalla tagane cewa akwai matsala, taja jiki takarasa bakin gado, "mijina meya matsalar"
Hilal ya tsuke fuska daman jiran yake tafar magana wayarta ya dauko yanuna mata, nan yafara fada cike da hargowa "daman abubuwan da kike aikatawa kenan a cikin wayarki, daman cin amanata kike.. Ehhh ameelah kifada mana?" yakarasa maganar cike da hargowa, da kuma zafin zuciya,
Ameelah tayi rau rau da edo, tsoro yakamata matuka, kaku yasoma kubuce mata, muryarta na rawa tace "daman .... Ehmm..ehmm... "
" daman me Kifada mana, kifada.... Ya nuna kansa da dan yatsa "me kika rasa a gurina, kulawa, soyayyah, addini , ko kuma me, menai miki kike cin amanar aure na" yayi shiru yana jiran ameelah tayi magana amma takasa kuka kawai take,
Hilal yadaga wayar cike da zafin rai "babu matakin dazan iya dauka akanki domin bazan iya sakin kiba amma nasan wannan ce koh, wannan ce matsalarmu koh, to daga yau babu ke babu kara rike waya"
Da karfi ya narka wayar a kasa, saida ta tarwatse gabaki daya,
Ko uffan bai kara cewa ba ya juya yabar dakin yana huci,
Yana fita ameelah ta share hawayenta daman na munafincine, dukawa tayi tadauko fasanshiyar wayarta, taduba sim dinta taga yana nan, ajiyar zuciya tayi, tace "alhamdulillah, daman ni saki kawai nake tsoro, amma tunda baka sake niba, da sauki" tayi murmushi takara kallon wayar kafin tace " hilal kenan kaida kanka zaka kara siyomin wata nasan yadda zanyi dakai"
Nan ta kwashe sauran fila2 wayarta ta ajiye gefe, sannan ta koma kan gado ta kwanta,
*** ***
A gefen afham kuwa, tun lokacin dayayi yiwa amal wulakanci momy tai masa magana, tun daga ranar yake gaba da momy, ya daina mata magana, koya ganta saidai ya sunkuyar dakai ya wuce, duk abinda yakeso saidai yasa aneesah ta kawo masa, (hmm kunji yayan zamani masu gaba da iyayensu, yanzu hakan wasun suke, da zaran iyayen sun sun musu fada to shikenan gaba ta shiga tsakaninsu, su ala dole ba a musu fada, hmm Allah dai ya kyauta)
Momy ce zaune a bakin gadon dakin abba tana kallonsa yana shiri, hulla yake sakawa yana duban mirror,
Damuwa ce tattare a fuskar momy tace "maganafa nake maka amma kayi banza dani, abubuwan yaron nanfa sunfara yimun yawa" tana karasa maganar tayi shiru,
Saida abba ya kammala saka hularsa sannan yajuyo gurin momy fuskarsa a daure yace " afham yana ina" momy tace "yana dakinsa mana " abba yafara taku "zomuje " yanufi hanyar fita, momy uffan baka kara cewaba tabi bayan sa,
Direct dakin afham suka shiga, abba ya turo kofar da karfi yana kiran sunansa, yanajin shigowarsu ya mike tsaye, abba yatsaya yana kallonsa, afham ya sunkuyar da kai, abba yafara masifa "ka kyauta, kuma kayi daidai, wato kai dan zamani koh, kana gaba da mahaifiyarka saboda tayi maka magana akan Amal, to shikenan nima saika shirya yin gabar dani domin wlh bazan janye maganar aurenka da amal ba, idan zaka shirya kashirya domin munsaka ranar aurenku nan da sati daya, marar mutunci kawai " abba yakarasa maganar cike da bacin rai, yajuya yabar dakin,
Kafin momy tafita saida ta dallawa afham harara, sannna tafita,
Afham ya duke kai yana kuka, sai bayan sunfita sannnan yazauna yafara masifa "Allah dai yasani nidai banason amal, auren dole saikace wata macce, wlh bazai yuyuba saidai nabar musu gidan su zauna sukadai, kuma suje su samo wani dan su aura masa amal, wlh gidan zan bari...
Na:- ❤ Rabi'atu sk mash da Mr, Similesπ
π π π π
π 49 and 50π
Via OHWπ±π
A sandare hilal yakai xaune saman kujira, "innalillahi wa inna ilaihin raju un" itace kalmar dayaketa maimaitawa a bakinsa, Ya tafe qirjinshi da hannu
yana mayar da nunfashi, gumi ya karwo masa, wani irin zafi yakeji a zuciyarsa, saboda tsananin kishi, idanuwansa sukayi jajir,
A hankali ya dora kansa a jikin kujera, ya rufe edo, kalaman dayaji a wayar sukadai ke masa yawa a kwakwalwa,
Cen bayan wasu yan mintuna ya bude idonsa, a lokacin hawaye suka sauka kan kumatunsa, yasa ya share,
Wayar ya dauko yafara duba number, number airtel ce, ya fiddo da wayarsa yayi copy na number, sannan yasaka wayoyin duka biyu aljihunsa, yatashi yanufi dakin ameelah,
wani dinkin atamfa yadauko mata tare da wani katon hijab, sannan yafito,
Saidai ya tsaya ya rufe gidan kam sannan yashiga motarsa, airtel office ya wuce direct yabasu number suduba masa, suka ce masa saiya jira nadan wani lokaci, gudun karsu abba suga yajima baidawowa yasa yabar musu number tare da cemusu zai dawo anjima,
Har a lokacin hilal yakasa dawowa hayyacinsa, jiyakeyi kamar zuciyarsa zasa fashe. Da zaiga wannan mutum da ya kira matarsa daya yayi mummunan saba masa,
Hakadai yakarasa gidan malam mai ruqiyya a bakin kofar gidan kafin yashiga yatsaya ya daidaita kansa domin ba yason su abba sugane yana cikin damuwa, sannan yashiga cikin gidan, ya mikawa momy tunfafin,
Abba da hilal suka fita momy ta chanzawa ameelah kaya, sannan suka dawo suna jiran farkawarta,
Kusan rabin wuni sukayi a gidan, tun cikin dare har safiya ta waye, sai misalin 12:00pm na rana ameelah ta farka, a hankali ta bude ido tana kallon su momy da suke gefe da ita, bakinta na rawa tace "momy ina ne nan meya kawoni nan"
murmushi momy tayi kafin takarsa gurinta tadafa kanta tace "ki kwantar da hankalinki, muna gurin nema miki lafiya ne "
Atsorace ameelah tace "lafiya kuma umma meya faru dani" momy tace " aike yakamata muyiwa wannan tambayar, meya faru dake a daren jiya ?"
Gaban ameelah yafadi domin ita harta mata da abinda yafaru da ita sai yanzu da momy tayi mata wannan maganar,
Bakinta yadau bari, kamar zatayi magana sai kuma ta fasa, abba da hilal suna gefe suna kallonta, ameelah tace "nima bansaniba "
Na:-❤ Rabi'atu sk mash da Mr, Smilesπ
[9:49AM, 4/19/2016]
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 51 and 52π
ViOHWπ±π
Cike da mamaki momy tace "kamarya baki saniba?" Abba yayi gyaran murya momy tajuyo gurinsa, abba yace "kedaina tambayarta kijira ta samu natsuwa daga baya maji sauran zancen a gurin mijinta"
momy taso tayi magana sai kuma tafara domin tasan tana musa masa zai hau masifa, saita kame bakinta,
Suna zaune malam yashigo, yatarar da ameelah ta farka, godiya yayiwa Allah sannan yayiwa abba bayanin zasu iya tafiya da ita, taje cen gida takara samun natsuwa, abba yaciro bandur na kudi yabawa malam sannnan yayi godiya suka dauki ameelah,
Gidan hilal suka wuce da ita, hilal yabude gidan suka shiga momy ta rikata suka karasa har cikin dakinta, saman gado ta ajiyeta sannan sukayi sallama dasu suka tafi,
A mota momy tafara masifa anhata taji matsalar yarta wlh ba ai mata adalciba, abba shiru yayi ko kulata baiba yaci gaba da tukinsa, harsuka kasa gida masifa take, suna shiga harabar gidan abba yakashe motar ya rigata fitowa zuciyarsa cike da takaici ya nufi cikin gidan,
*** **** ***
Hilal kuwa kamar jira yake su momy sufita, suna fita ya shigo dakin ameelah, tsaye yayi akanta yana kallonta, cike da bacin rai, fuskarsa a murtuke,
Yana yinsa kadai ameelah ta kalla tagane cewa akwai matsala, taja jiki takarasa bakin gado, "mijina meya matsalar"
Hilal ya tsuke fuska daman jiran yake tafar magana wayarta ya dauko yanuna mata, nan yafara fada cike da hargowa "daman abubuwan da kike aikatawa kenan a cikin wayarki, daman cin amanata kike.. Ehhh ameelah kifada mana?" yakarasa maganar cike da hargowa, da kuma zafin zuciya,
Ameelah tayi rau rau da edo, tsoro yakamata matuka, kaku yasoma kubuce mata, muryarta na rawa tace "daman .... Ehmm..ehmm... "
" daman me Kifada mana, kifada.... Ya nuna kansa da dan yatsa "me kika rasa a gurina, kulawa, soyayyah, addini , ko kuma me, menai miki kike cin amanar aure na" yayi shiru yana jiran ameelah tayi magana amma takasa kuka kawai take,
Hilal yadaga wayar cike da zafin rai "babu matakin dazan iya dauka akanki domin bazan iya sakin kiba amma nasan wannan ce koh, wannan ce matsalarmu koh, to daga yau babu ke babu kara rike waya"
Da karfi ya narka wayar a kasa, saida ta tarwatse gabaki daya,
Ko uffan bai kara cewa ba ya juya yabar dakin yana huci,
Yana fita ameelah ta share hawayenta daman na munafincine, dukawa tayi tadauko fasanshiyar wayarta, taduba sim dinta taga yana nan, ajiyar zuciya tayi, tace "alhamdulillah, daman ni saki kawai nake tsoro, amma tunda baka sake niba, da sauki" tayi murmushi takara kallon wayar kafin tace " hilal kenan kaida kanka zaka kara siyomin wata nasan yadda zanyi dakai"
Nan ta kwashe sauran fila2 wayarta ta ajiye gefe, sannan ta koma kan gado ta kwanta,
*** ***
A gefen afham kuwa, tun lokacin dayayi yiwa amal wulakanci momy tai masa magana, tun daga ranar yake gaba da momy, ya daina mata magana, koya ganta saidai ya sunkuyar dakai ya wuce, duk abinda yakeso saidai yasa aneesah ta kawo masa, (hmm kunji yayan zamani masu gaba da iyayensu, yanzu hakan wasun suke, da zaran iyayen sun sun musu fada to shikenan gaba ta shiga tsakaninsu, su ala dole ba a musu fada, hmm Allah dai ya kyauta)
Momy ce zaune a bakin gadon dakin abba tana kallonsa yana shiri, hulla yake sakawa yana duban mirror,
Damuwa ce tattare a fuskar momy tace "maganafa nake maka amma kayi banza dani, abubuwan yaron nanfa sunfara yimun yawa" tana karasa maganar tayi shiru,
Saida abba ya kammala saka hularsa sannan yajuyo gurin momy fuskarsa a daure yace " afham yana ina" momy tace "yana dakinsa mana " abba yafara taku "zomuje " yanufi hanyar fita, momy uffan baka kara cewaba tabi bayan sa,
Direct dakin afham suka shiga, abba ya turo kofar da karfi yana kiran sunansa, yanajin shigowarsu ya mike tsaye, abba yatsaya yana kallonsa, afham ya sunkuyar da kai, abba yafara masifa "ka kyauta, kuma kayi daidai, wato kai dan zamani koh, kana gaba da mahaifiyarka saboda tayi maka magana akan Amal, to shikenan nima saika shirya yin gabar dani domin wlh bazan janye maganar aurenka da amal ba, idan zaka shirya kashirya domin munsaka ranar aurenku nan da sati daya, marar mutunci kawai " abba yakarasa maganar cike da bacin rai, yajuya yabar dakin,
Kafin momy tafita saida ta dallawa afham harara, sannna tafita,
Afham ya duke kai yana kuka, sai bayan sunfita sannnan yazauna yafara masifa "Allah dai yasani nidai banason amal, auren dole saikace wata macce, wlh bazai yuyuba saidai nabar musu gidan su zauna sukadai, kuma suje su samo wani dan su aura masa amal, wlh gidan zan bari...
Na:- ❤ Rabi'atu sk mash da Mr, Similesπ
AMANAR AURE
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 45and46π
A hankali Ameelah ta fara bude idonta, momie na zaune gefenta tayi tagumi, ta miqe da sauri ta qarasa inda take!
Qarema dakin kallo Ameelah tayi kafin abinda ya faru da ita ya fara dawo mata a qwaqwalwa! A firgice ta miqe zaune, tasa hannu ta fizge qarin ruwan da akai matah sannan ta dora hannu akai ta fasa wata razananniyar qara, jikinta sai kyarma yake nan danan taa hada xufa tana wani irin kuka marar dadin saurare!
Su abba da hilal da suke zaune a waje sukaji karar ta da sauri suka nufo dakin..
Can muka hango momie maqale jikin bango ta dafe qirji cike da tsoro, daqyar ta iya bin bango har takai qofa nan suka hado da hilal da Abbah suna shrin shgowa tare da likita!
Momie kam bata bisu ba sai dai ta tsaya riqe da qofa, su Abbah suka qarasa inda take suna tambyarta meya faru? Sai mexai faru? Muryarta ko kadan bata fita! Sai wani zazzare edo take tana kallonsu, saikace bata sansuba, edonuwanta sunyi jajir, Har lokacin jikinta bai daina 6ari ba!
A tsorace likita ke mata gwaje2..
Tashin hankali na hango muku sosae a fuskar hilal dasu Abbah, momie kam har ta fara kuka tana sambatu abinda ya qara qular da Abbah kenan!
Likita ya dade yana mata gwaje gwaje kafin ya fara musu bayani "gsky wannan aikin bana asibiti bne, rashin lafiyar Ameelah har yanzu mun kasa ganoshi, amma ina baku shawara kuje wuren malamai ku nema mata taimaka!
Momie ta dafe kirji tace "na shiga uku! Wannan wane irin ciwo ne, Allah wannan sammu ne aka mata, ture ne za'a mata, domin mu duk danginmu babu mai jinnu! Koma waye sai Allah ya saka miki!
Abbah ya watsa mata harara yace "don Allah ki shga goma ba uku ba, lafiyar 'yerki zaki nema ko kwasar ma kanki zunubi xaki tsayayi wurin zato?
Daukar Ameelah zamuyi mu koma da ita can gidanmu mu nema mata magani? Ta daga kai tana gurnanin kuka cike da tausayin 'yer tatah!
Na:- ♥Rabiatu sk msh da Mr, Smilesπ
[4/17, 12:55 AM]
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 47and48π
Daga asibitin wurin wani babban malami mai bada taimako suka wuce, sun mishi bayanin abnda ke damunta malam yasa almajirinshi ya kawo mishi ruwa a kofi ya tofa mata addu'o'i a ciki sannan ya watsa mata a fuska, tai wani irin zabura ta fara ihu da kyarmar jikin, nan malam yaci gaba da mata ruqiyya!
Duk yanda yaso Ameela tayi magana ko kadan bata fita, bugu (duka) kam ameelah ta shashi duk ta qara fita hayyacinta! Gata fara fatar jikinta tayi jaa sosai da manyan borarai,
Daqyar aka samu kafaffen Aljanin ya fita, nan ta kwanta ta fara nannauyan barci!
Hilal duk da yana namiji sai da ya zubda mata hawaye, ji yake kamar ya maida ciwon jikinshi saboda tsananin tausayin matarshi, momy ma kuka take cike da tausayi, wani duka akayiwa ameelah shi saita rufe ido, saboda ihun da ameelah keyi,
Abbah ne ke qarfafa musu gwiwan basu haquri yana kwantar musu da hnkali! (Su Ameela kam anji jiki, ko wannan ya isheta darasin cin Amanar Aure??)
Tufafin dake jikin ameelah duk sun lalace,
Abbah ne yace ma hilal yaje ya dauko mata kayanta saboda daga nan idan tafarka gida zasu wuce da ita saita qara samun sauqi! Jikinshi a sanyaye ya tafi cikin tunanin halin daya bar Ameelah!
Sai da yaje gidanne ya iske a bude kamar yadda ya barshi, yananan ynda suka barshi, qafarshi yaji ya daki wani abu akasa, ya duqa wayar Ameelah ne ya dago yana dubawa kusan 9 miss calls.
Bai duba ko na waye ba yana shirin ajewa wani kiran ya qara shgowa! "HMM" yaga an rubuta, ya dauka ya kara a kunnenshi yana shirin magana.. Hmm ya rugashi!
Cikin tattausan murya yake magana "haba! Haba!! Haba!!! My Ameelah ni babu abnda zaki cemun, kinsan yanda na shaqu dake bzanso kimin nisa ba koda na qaramin lokaci ne, ya za'ay ki brni tun jiya ba chat ba waya? Yayi shru yana jiran abnda zatace.
Shikau hilal mutuwar tsaye yayi da waya a hannunshi, ko motsi yaa kasayi! HMM yaci gaba "ya zaki shru ki qyaleni masoyiyah? Kinsan irin son da nake miki ko kin daina sonah ne? Nasan hkanma bzai yiwu ba amma kimin magana ko zanji dadi a raina!
Shi kadai yake magana yana qara ma hilal quncin zuciyah! Shi da kanshi ya gaji ya kashe har lokacin hilal yaa kasa cire wayar a kunnenshi yayi tsaye kamar wanda aka dasa!
πkuyi haquri plz da rashin jinmu kwana biyu dabaku yiba, duk muna exam neππ» Masu neman na bayanma su mana uzuri plzπ
Na:-♥Rabiatu sk mashi, da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
π: π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 41 and 42π
Via OHWπ±π
Ameelah tayi rau rau da ido kamar mai shirin yin kuka, ta daura hannunta akan kypat tafara typing
Ameelah "waye dan Allah, menai maka na zagi"
New no " ni bawan Allah ne kamarki amma ba irin jinsin kiba, ni aljanine, yanzu haka duk abinda kike yi ina kallonki, watar Allah ukubar Allah tana tattare da macce mai hali irin naki, yanzu haka ina kusa dake, la'ananna wacce bata san darajar Amanar aure ba"
Bashiri ameelah ta fara duba gefe gefen ta cike da tsoro tatashi tsaye, tana kallon falon,
Saida Ta tabbatar da komai aciki sannan tamayar da edonta ga wayar tana duba sakon daya turo, tsaki taja a zuci take fadan "wannan yama rainamin hankali, ni zaicewa ba mutum bane,
Cike da bacin rai da kuma raini tafara masa reapply
Ameelah "to idan kai ba mutum bane kafito naganka, ko angaya maka ni matsoraciyace "
New no " hahaha ai bazan fito kigan niba domin ku bil adam bakuda karfin halin ganin tsarin halintarmu amma zan taba kyankyawan gashin nan naki ki tabbatar da cewa ina kusa dake "
Ameelah "π‘ eh nayarda kataba din...mtsw"
Taja tsaki tana kokarin rufe data taje ta kwanta domin taga karfe 3:10,
Ta rufe Datar tayi tsaye tana tunanin mutumen,
Jitayi an fizge gashinta da karfin tsiya, wata irin mahaukaciyar ihu tasaka, ko juyowoba bata yiba tafadi kasa somammiya,
( nida nake gefe saida birona yafadi, saboda tsoro, koda naduba gefen abdul shiharyakai bakin kofar fita daga falon, lolllx ...nayi kamar nabisa amma sainace to idan nabisa yazaayi nasan halin da ameelah zata shiga saina tsaya)
Kamar daga sama hilal yajiyo ihunta a cikin baccinsa, a gigice ya farka da sunan ameelah a bakinsa, yaduba bata kusa dashi, a gigice yatashi ya nufi bandaki, yaga bata ciki da gudu yafito yanufi falo,
A kwance yasame kasan cafet, da gudu yakarasa gurinta ya daga kanta yana girgizata yana kiran sunanta amma shiru, ya daura hannunsa a akan hancinta yaji bata numashi, a gigice yatashi yakoma daki yadauko makullan mota, yafito ya tallabota, ko takalmi babu a kafarsa, yafita waje a mota yasakata gidan baya, sannan yayi sauri yaje ya bude gete yadawo yashiga motar ya tada motar yafita, bai tsaya kulle gidan ba adu ar fita daga gida yayi yabarwa Allah sarkin iko... Domin yayi ikonsa akan gidan nasa,
Na:- ❤Rabi'atu sk mash da Mr, Smilesπ
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 43 and 44π
Via OHWπ±π
Wata karamar asibiti ta tabayan layinsu nan ya dosa, a manne yakarasa asibitin, ya kashe motar ko cire keys bai tsayaba yazagaya ya dauko ameelah ya tafito da ita daga cikin motar yamayar da kofar motar ya rufe, yanufi cikin asibin a gigice yake tafiya yana kiran sunanta, amma bata motsaba yana isa cikin asibin likitoci suka karbeta, suka nufi emergency room da ita, hilal yayi kokarin shiga dakin amma suka hanashi, wuri yasamu agefe yazauna ydafe kai yana hawaye tambayar kansa yake "meya faru da ameelah Allah katada kafadunta"
Zufa ya karyo masa yasa hannu ya shafe,...
(Bawan Allah hilal, abin tausayi, matarsa sai ci masa Amana take, da sannu Allah zai saka masa)...
Lalluben aljihunsa yafarayi, yafito da wayarsa ya kira iyayen ameelah,
3:40am
Suka karaso asibitin, yana ganinsu yatashi tsaye suka karaso gurinsa, a gigice momy tace "meya faru da ameelanah.. Hilal meya faru da ita"
hilal ya girgiza kai "momy wlh nima bansanibah kawai nazo naganta akwance ne a falo"
Cike da mamaki momy tace "falo kuma, tokai kana ina" hilal ya bude baki zaiyi magana abba yace "yanzu balokacin wannan tambaye2 ne ba, kuzo muje muji me likitoci zasu fada akan" abba yafice momy ta kalli hilal kallon rashin fahimta sannan tabi bayan abba, hilal ma yabi baynsu...
Sunfi minti 29 a bakin dakin da Ameelah take ciki sannan likita fito, da sauri suka taresa,
abba yace " likita meke damunta "
likita ya dube abba, momy and hilal yace " babu abinda ke damunta sock ne kawai akwai abinda ya firgitata, tasana diyarsa tasamu sock, amma batada wani matsala kowanne lokacin zata iya farkawa, idan ta farka kuma tana bukatar hutu kafin kuwuce da ita gida"
abba yace "alhamdulillah, Allah mungodema, ya juya gurin likitin "yanzu likita zamu iya shiga muganta "
likita yace " a a ba yanzuba kujira harta farka, ko kuma dayanku yashiga domin idan tafarka taga wadda tasani kusa da ita, kota samu natsuwa "
Momy tayi saurin cewa "nizan shiga likita" abba ya juyo ya kalleta, zumudin nan nata bata masa rai yake, ya harareta amma ko a jikinta, bata jira likita yayi maganaba ta tsunduma cikin dakin,
Likita yace " ita kadai ta isa ku sai kuzauna acen kafin tafarka" ya nunawa abba wuri da hannunsa sannan yafice yabar wurin,
Abba da hilal suka samu guri suka zauna suna jirar farkawar ameelah...
Na:- ❤Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
π π π π
π 41 and 42π
Via OHWπ±π
Ameelah tayi rau rau da ido kamar mai shirin yin kuka, ta daura hannunta akan kypat tafara typing
Ameelah "waye dan Allah, menai maka na zagi"
New no " ni bawan Allah ne kamarki amma ba irin jinsin kiba, ni aljanine, yanzu haka duk abinda kike yi ina kallonki, watar Allah ukubar Allah tana tattare da macce mai hali irin naki, yanzu haka ina kusa dake, la'ananna wacce bata san darajar Amanar aure ba"
Bashiri ameelah ta fara duba gefe gefen ta cike da tsoro tatashi tsaye, tana kallon falon,
Saida Ta tabbatar da komai aciki sannan tamayar da edonta ga wayar tana duba sakon daya turo, tsaki taja a zuci take fadan "wannan yama rainamin hankali, ni zaicewa ba mutum bane,
Cike da bacin rai da kuma raini tafara masa reapply
Ameelah "to idan kai ba mutum bane kafito naganka, ko angaya maka ni matsoraciyace "
New no " hahaha ai bazan fito kigan niba domin ku bil adam bakuda karfin halin ganin tsarin halintarmu amma zan taba kyankyawan gashin nan naki ki tabbatar da cewa ina kusa dake "
Ameelah "π‘ eh nayarda kataba din...mtsw"
Taja tsaki tana kokarin rufe data taje ta kwanta domin taga karfe 3:10,
Ta rufe Datar tayi tsaye tana tunanin mutumen,
Jitayi an fizge gashinta da karfin tsiya, wata irin mahaukaciyar ihu tasaka, ko juyowoba bata yiba tafadi kasa somammiya,
( nida nake gefe saida birona yafadi, saboda tsoro, koda naduba gefen abdul shiharyakai bakin kofar fita daga falon, lolllx ...nayi kamar nabisa amma sainace to idan nabisa yazaayi nasan halin da ameelah zata shiga saina tsaya)
Kamar daga sama hilal yajiyo ihunta a cikin baccinsa, a gigice ya farka da sunan ameelah a bakinsa, yaduba bata kusa dashi, a gigice yatashi ya nufi bandaki, yaga bata ciki da gudu yafito yanufi falo,
A kwance yasame kasan cafet, da gudu yakarasa gurinta ya daga kanta yana girgizata yana kiran sunanta amma shiru, ya daura hannunsa a akan hancinta yaji bata numashi, a gigice yatashi yakoma daki yadauko makullan mota, yafito ya tallabota, ko takalmi babu a kafarsa, yafita waje a mota yasakata gidan baya, sannan yayi sauri yaje ya bude gete yadawo yashiga motar ya tada motar yafita, bai tsaya kulle gidan ba adu ar fita daga gida yayi yabarwa Allah sarkin iko... Domin yayi ikonsa akan gidan nasa,
Na:- ❤Rabi'atu sk mash da Mr, Smilesπ
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 43 and 44π
Via OHWπ±π
Wata karamar asibiti ta tabayan layinsu nan ya dosa, a manne yakarasa asibitin, ya kashe motar ko cire keys bai tsayaba yazagaya ya dauko ameelah ya tafito da ita daga cikin motar yamayar da kofar motar ya rufe, yanufi cikin asibin a gigice yake tafiya yana kiran sunanta, amma bata motsaba yana isa cikin asibin likitoci suka karbeta, suka nufi emergency room da ita, hilal yayi kokarin shiga dakin amma suka hanashi, wuri yasamu agefe yazauna ydafe kai yana hawaye tambayar kansa yake "meya faru da ameelah Allah katada kafadunta"
Zufa ya karyo masa yasa hannu ya shafe,...
(Bawan Allah hilal, abin tausayi, matarsa sai ci masa Amana take, da sannu Allah zai saka masa)...
Lalluben aljihunsa yafarayi, yafito da wayarsa ya kira iyayen ameelah,
3:40am
Suka karaso asibitin, yana ganinsu yatashi tsaye suka karaso gurinsa, a gigice momy tace "meya faru da ameelanah.. Hilal meya faru da ita"
hilal ya girgiza kai "momy wlh nima bansanibah kawai nazo naganta akwance ne a falo"
Cike da mamaki momy tace "falo kuma, tokai kana ina" hilal ya bude baki zaiyi magana abba yace "yanzu balokacin wannan tambaye2 ne ba, kuzo muje muji me likitoci zasu fada akan" abba yafice momy ta kalli hilal kallon rashin fahimta sannan tabi bayan abba, hilal ma yabi baynsu...
Sunfi minti 29 a bakin dakin da Ameelah take ciki sannan likita fito, da sauri suka taresa,
abba yace " likita meke damunta "
likita ya dube abba, momy and hilal yace " babu abinda ke damunta sock ne kawai akwai abinda ya firgitata, tasana diyarsa tasamu sock, amma batada wani matsala kowanne lokacin zata iya farkawa, idan ta farka kuma tana bukatar hutu kafin kuwuce da ita gida"
abba yace "alhamdulillah, Allah mungodema, ya juya gurin likitin "yanzu likita zamu iya shiga muganta "
likita yace " a a ba yanzuba kujira harta farka, ko kuma dayanku yashiga domin idan tafarka taga wadda tasani kusa da ita, kota samu natsuwa "
Momy tayi saurin cewa "nizan shiga likita" abba ya juyo ya kalleta, zumudin nan nata bata masa rai yake, ya harareta amma ko a jikinta, bata jira likita yayi maganaba ta tsunduma cikin dakin,
Likita yace " ita kadai ta isa ku sai kuzauna acen kafin tafarka" ya nunawa abba wuri da hannunsa sannan yafice yabar wurin,
Abba da hilal suka samu guri suka zauna suna jirar farkawar ameelah...
Na:- ❤Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 37 and 38π
Via OHWπ±π
Hilal yashigo dakin yayi tsaye yana kallonta, yanayin yadda tayi kwanciya yasa yaji aransa kamar tanada gajiya a tattare da ita hakan yasa bai tada taba,
Wurin cire kayansa yanufa ya cire tufafinsa, jallabiya ya janyo yasaka, sannan yanufi gado, har alokcin saida yayita kallon ameelah, yau cike yake da sha'awarta amma bazai takura mata ba, murmushi kawai yayi, ya kwanta ya janyo bargo, a hankali ya karanta addu oinsa na bacci sannan ya rufe idonsa,
Duk abinda ykeyi ameelah najinsa amma saita basar, kamar bacci take
Kusan awa daya tana kwance amma bacci take ba,
Sannan tatashi tayi mika tana kallon hilal, amma duk da hakn bata tashiba, sunansa tarika kira a hankali, taga ko motsawa baiba hakan ya tabbatar mata da cewa yayi bacci, sannan tatashi a hankali, tana tafiya cikin sanda harta fita daga cikin dakin,
Daman wayarta na falo tana chaji, wurin wayar tanufa ta dauko wayar tadawo saman kujera tazauna, agogon wayar ta duba 11:30, wani irin dadi taji domin bata saba alkawarin datayiwa Hmm ba,
Data ta bude cike dajindadi, massages suka fara shigowa, saida tajira suka gama shigowa kaf sannan tafara shiga whtsapp, bunbude sakonan takeyi ahankali tana yin reapply, hartakai ga number hajna beauty,
Dubawa tayi taganta tana online, ai kuwa nan suka fara chart hajna tayi mamaki sosai ta yadda taga ameelah tana matsayin matar aure amma tana chart din dare, har kusan 12..
11:56 Hmm ya shigo online, tana cikin charting da hajna taga text dinshi yashigo, da sauri tafito daga cikin hajna tadawo cikin hmm sakone yaturo
Hmm "Gaskiya beauty ina matukar jinki a raina, ta yadda kike cika mini alkawari"
Ameelah "hmm bakomai ai danna faran ta maka nake",
Hmm "π thnx i love yhu, ina jinsonki harcikin zuciyata, gaskiya bazan iya hakura dake ba, sonake kizamo mallakina"
Murmushi ameelah tayi kafin tafara typing
Ameelah "πtoh meyasa kakeson nazamo taka"
Hmm "hmm beauty kenan saboda ina sonki mana, wai kinkosan yadda nakesonki, bana iya minti talatin batare da ka kalli pic dinki ba"
Ameelah "π toh lallai kana sona sosai to idan nazamo mallakin wani fa"
Hmm " π‘ aikuwa wlh dasai nakashesa, kuma kisa hallahira"
Ameelah "π³ kisa kuma, kana nufin zaka iya kisa akaina kenan"
Hmm "sosai ma kuwa wlh idn har akace za a rabani dake to baa nemi zaman lafiyaba"
Ameelah tayi dariya a zuce take fadan wannan baida hankali, inajin ya zauce, nadi nake matar aure taya zaiyi wannan ikirarin akaina, ni wannan soyayyar tamu a whtsapp kadai nadauketa amma banda zahiri,
Murmushi tayi sannan tafara reapply
Ameelah "ππ toh idan nice nace bana sonka fah, yaza kayi "
Hmm "π‘π‘π‘ kidainamin irin wannan wasar, babu abinda natsana a duniya irin yaudara, budurwa ukku nayi kuma kowacce nina kasheta da hannuna saboda ta yaudareni, beauty idan kema kika yaudareni, kasheki zanyi sannan kuma nakashe kaina, domin nasan dacewa nazo duniya da rashin saa, bantaba jin nakamu dason macce kamar ydda nakamu dasonki ba, Dan Allah beauty karki yaudareni,.domin bana bashin yaudarah"
Tun bata gama karanta text dinba tasoma jin jiri, wani zafi taji yafara fita daga jikinta, dukda fankar datake cikin falon, amma bata hana zufa yakaryi ta jikin ameelah bah,
Wani iri tsoro taji yakamata, ayya kuwa wannan mutum ne, hannunta tadaga tana dan fifitawa jikinta,...
(A zuci nace su ameelah angamu da ...π‘π‘)
N:- ❤ Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
[4/10, 12:03 PM]
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 39 and 40π
Via OHWπ±π
Cike dajin tsoro tafara typing
Ameelah " Dan Allah da gaske kake kataba kisa akan yaudara, kodai wasa kakemun"
Hmm "π beauty kenan ai babu wasa a cikin maganata, ni makashi matane masu yaudara, amma idan kina tattama jirani kigani"
Gaban ameelah yafadi sosai tace nashiga ukku, motsi tajiyo a bakin kofar dakin da hilal yke kwnce,
Cike da jin tsoro ta juya gurin, bakomai bane kofar dakin ne tayi kuka, domin ta manta dazata fito bata rufe kofarba, a hankali tayi ajiyar zuciya sannan tatashi taje ta rufe kofar tadawo tazauna, tadauki wayarta..
Images tagani guda ukku sunshigo, a hankali tasaka download dinsu, nafarko wata kyankyawar maccece, a kasan pic din an rubuta "wannan itace SAJIDA itace budurwata ta farko, ta yaudareni kuma na kasheta" kuma babu abinda kayi..
Ameelah ta zare ido a zuci take fadan innalillahi wa inna ilaihi raju un",
Pic nabiyu yabude a hankali tasa hannu ta dannan cikin pic din yabude, shima photon maccece amma bata kai kyau ta farin ba, a kasan photon an rubuta "wannan sunanta FARIDA, munhadu da ita ne ta Facebook, munkusan share wata biyu muna soyayya hartakaimu gamun hadu a fili, data ganni shine tace bata sona, a take gurin zuciyata tahau na kasheta halla hira"
Cab jekaga zufa a jikin ameelah, idanuwanta sunfito bulla2, jikin ta har wani rawa yake,
( nace " ameelah tahadu da jafa i, hmm farawace idan har bata daina cin AMANAR AURE ba, )
Hannunta narawa ta danna cikin photon na ukku, tashin hankali π³ Gawar maccece anyanka mata wuya gata akwace cikin jini, ameelah jitayi kamar ta burma ihu, (koni da nake gefe saida nakasa tsayuwa, saida bro Abdul yacemun "be a man plx" sannan na tsada hankalina naci gaba da rubutu)
Ameelah takasa tsayawa ta duba abin aka rubuta a kasan photon, domin tataba ganin photon a wani grp nata na whtsapp akace wani yakashe budurwarsa saboda ta yaudareshi,
Zuciyarta duka takeyi sama sama, a akan photo nan text ne kusan guda shida, a tsorace tafara karantasu,
1, wadan nan sune matan da suka yaudareni,
2, a yanzu haka babu ko daya a duniya
3, beauty karki yaudareni domin bazan iya hakurin rashin kiba
4, koda yake ai nasan kina sona bazaki yaudareniba
5, ina fatar kinfahimci maganata ko beauty, karfa kiji tsoron halina niba mugu bane, kuma bana cutawa kowa sai wadda ya cuceni,..
Kafin tagama karanta text 5 taji karar shigowar wani sakon a waje, bakuwar number data gani dazuce akayi mata text da ita,
A hankali ta duba agogon dayake saman screen na wayarta karfe 2:31 tagani, duk tsoro yakamata
Sannan takaranta text nashida
6, nasan yanzu kin tsorata dani. Dan haka zanbarki kije kiyi bacci kisamu natsuwa, Saida safe. Nyt swt drm my beautyππ "
Saman sunansa taduba taga last seen dinsa kusan minti biyu da saukarsa, bata masa reapply ba tafito, bakuwar number data gani wadda akayi mata text kuma number bata nageriya bace sakon takai hannu ta danna sakon ya bude, sakone kamar haka " ke dan kutumar banki ya inai miki magana kin wani shareni, bana son iskanci fa" .....
(To wata sabuwa inji yan chacha)
Na:- ❤Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
π π π π
π 37 and 38π
Via OHWπ±π
Hilal yashigo dakin yayi tsaye yana kallonta, yanayin yadda tayi kwanciya yasa yaji aransa kamar tanada gajiya a tattare da ita hakan yasa bai tada taba,
Wurin cire kayansa yanufa ya cire tufafinsa, jallabiya ya janyo yasaka, sannan yanufi gado, har alokcin saida yayita kallon ameelah, yau cike yake da sha'awarta amma bazai takura mata ba, murmushi kawai yayi, ya kwanta ya janyo bargo, a hankali ya karanta addu oinsa na bacci sannan ya rufe idonsa,
Duk abinda ykeyi ameelah najinsa amma saita basar, kamar bacci take
Kusan awa daya tana kwance amma bacci take ba,
Sannan tatashi tayi mika tana kallon hilal, amma duk da hakn bata tashiba, sunansa tarika kira a hankali, taga ko motsawa baiba hakan ya tabbatar mata da cewa yayi bacci, sannan tatashi a hankali, tana tafiya cikin sanda harta fita daga cikin dakin,
Daman wayarta na falo tana chaji, wurin wayar tanufa ta dauko wayar tadawo saman kujera tazauna, agogon wayar ta duba 11:30, wani irin dadi taji domin bata saba alkawarin datayiwa Hmm ba,
Data ta bude cike dajindadi, massages suka fara shigowa, saida tajira suka gama shigowa kaf sannan tafara shiga whtsapp, bunbude sakonan takeyi ahankali tana yin reapply, hartakai ga number hajna beauty,
Dubawa tayi taganta tana online, ai kuwa nan suka fara chart hajna tayi mamaki sosai ta yadda taga ameelah tana matsayin matar aure amma tana chart din dare, har kusan 12..
11:56 Hmm ya shigo online, tana cikin charting da hajna taga text dinshi yashigo, da sauri tafito daga cikin hajna tadawo cikin hmm sakone yaturo
Hmm "Gaskiya beauty ina matukar jinki a raina, ta yadda kike cika mini alkawari"
Ameelah "hmm bakomai ai danna faran ta maka nake",
Hmm "π thnx i love yhu, ina jinsonki harcikin zuciyata, gaskiya bazan iya hakura dake ba, sonake kizamo mallakina"
Murmushi ameelah tayi kafin tafara typing
Ameelah "πtoh meyasa kakeson nazamo taka"
Hmm "hmm beauty kenan saboda ina sonki mana, wai kinkosan yadda nakesonki, bana iya minti talatin batare da ka kalli pic dinki ba"
Ameelah "π toh lallai kana sona sosai to idan nazamo mallakin wani fa"
Hmm " π‘ aikuwa wlh dasai nakashesa, kuma kisa hallahira"
Ameelah "π³ kisa kuma, kana nufin zaka iya kisa akaina kenan"
Hmm "sosai ma kuwa wlh idn har akace za a rabani dake to baa nemi zaman lafiyaba"
Ameelah tayi dariya a zuce take fadan wannan baida hankali, inajin ya zauce, nadi nake matar aure taya zaiyi wannan ikirarin akaina, ni wannan soyayyar tamu a whtsapp kadai nadauketa amma banda zahiri,
Murmushi tayi sannan tafara reapply
Ameelah "ππ toh idan nice nace bana sonka fah, yaza kayi "
Hmm "π‘π‘π‘ kidainamin irin wannan wasar, babu abinda natsana a duniya irin yaudara, budurwa ukku nayi kuma kowacce nina kasheta da hannuna saboda ta yaudareni, beauty idan kema kika yaudareni, kasheki zanyi sannan kuma nakashe kaina, domin nasan dacewa nazo duniya da rashin saa, bantaba jin nakamu dason macce kamar ydda nakamu dasonki ba, Dan Allah beauty karki yaudareni,.domin bana bashin yaudarah"
Tun bata gama karanta text dinba tasoma jin jiri, wani zafi taji yafara fita daga jikinta, dukda fankar datake cikin falon, amma bata hana zufa yakaryi ta jikin ameelah bah,
Wani iri tsoro taji yakamata, ayya kuwa wannan mutum ne, hannunta tadaga tana dan fifitawa jikinta,...
(A zuci nace su ameelah angamu da ...π‘π‘)
N:- ❤ Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
[4/10, 12:03 PM]
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 39 and 40π
Via OHWπ±π
Cike dajin tsoro tafara typing
Ameelah " Dan Allah da gaske kake kataba kisa akan yaudara, kodai wasa kakemun"
Hmm "π beauty kenan ai babu wasa a cikin maganata, ni makashi matane masu yaudara, amma idan kina tattama jirani kigani"
Gaban ameelah yafadi sosai tace nashiga ukku, motsi tajiyo a bakin kofar dakin da hilal yke kwnce,
Cike da jin tsoro ta juya gurin, bakomai bane kofar dakin ne tayi kuka, domin ta manta dazata fito bata rufe kofarba, a hankali tayi ajiyar zuciya sannan tatashi taje ta rufe kofar tadawo tazauna, tadauki wayarta..
Images tagani guda ukku sunshigo, a hankali tasaka download dinsu, nafarko wata kyankyawar maccece, a kasan pic din an rubuta "wannan itace SAJIDA itace budurwata ta farko, ta yaudareni kuma na kasheta" kuma babu abinda kayi..
Ameelah ta zare ido a zuci take fadan innalillahi wa inna ilaihi raju un",
Pic nabiyu yabude a hankali tasa hannu ta dannan cikin pic din yabude, shima photon maccece amma bata kai kyau ta farin ba, a kasan photon an rubuta "wannan sunanta FARIDA, munhadu da ita ne ta Facebook, munkusan share wata biyu muna soyayya hartakaimu gamun hadu a fili, data ganni shine tace bata sona, a take gurin zuciyata tahau na kasheta halla hira"
Cab jekaga zufa a jikin ameelah, idanuwanta sunfito bulla2, jikin ta har wani rawa yake,
( nace " ameelah tahadu da jafa i, hmm farawace idan har bata daina cin AMANAR AURE ba, )
Hannunta narawa ta danna cikin photon na ukku, tashin hankali π³ Gawar maccece anyanka mata wuya gata akwace cikin jini, ameelah jitayi kamar ta burma ihu, (koni da nake gefe saida nakasa tsayuwa, saida bro Abdul yacemun "be a man plx" sannan na tsada hankalina naci gaba da rubutu)
Ameelah takasa tsayawa ta duba abin aka rubuta a kasan photon, domin tataba ganin photon a wani grp nata na whtsapp akace wani yakashe budurwarsa saboda ta yaudareshi,
Zuciyarta duka takeyi sama sama, a akan photo nan text ne kusan guda shida, a tsorace tafara karantasu,
1, wadan nan sune matan da suka yaudareni,
2, a yanzu haka babu ko daya a duniya
3, beauty karki yaudareni domin bazan iya hakurin rashin kiba
4, koda yake ai nasan kina sona bazaki yaudareniba
5, ina fatar kinfahimci maganata ko beauty, karfa kiji tsoron halina niba mugu bane, kuma bana cutawa kowa sai wadda ya cuceni,..
Kafin tagama karanta text 5 taji karar shigowar wani sakon a waje, bakuwar number data gani dazuce akayi mata text da ita,
A hankali ta duba agogon dayake saman screen na wayarta karfe 2:31 tagani, duk tsoro yakamata
Sannan takaranta text nashida
6, nasan yanzu kin tsorata dani. Dan haka zanbarki kije kiyi bacci kisamu natsuwa, Saida safe. Nyt swt drm my beautyππ "
Saman sunansa taduba taga last seen dinsa kusan minti biyu da saukarsa, bata masa reapply ba tafito, bakuwar number data gani wadda akayi mata text kuma number bata nageriya bace sakon takai hannu ta danna sakon ya bude, sakone kamar haka " ke dan kutumar banki ya inai miki magana kin wani shareni, bana son iskanci fa" .....
(To wata sabuwa inji yan chacha)
Na:- ❤Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
π π Amanar Aure
π π π π
π 33 and 34π
Via OHWπ±π
kai tsaye garden ya wuce cike dajin haushin Amal, wayarshi ya fiddo yana addu'ar Allah yasa Ameelah na online ko fira suyi ya samu natsuwar zuciyarshi,
Cikin rashin sa'a kuwah bata online tsaji yaja, ya tura wayar cikin aljihu sannan ya lumshe ido, kamannun ameelah yafara bayyanowa a cikin zuciyar yana murmushi, tunanin ameelah kadai ya isa yasaka shi farin ciki,
*** ***
Sai bayan la'asar lis sannan hilal yafita, bayan duk mai wakana ta auko tsakaninsa da matarsa ameelah, sabon wanka yasake tare sukayi wanka shida ameelah, yaudaikam yasamu farin ciki sosai a gurin ameelah, basu fito daga bandakinba saida sukayi alwala, suna fitowa hilal yajasu sallah, bayan sungama yafita...
Ameelah tafita tarakashi har waje, sannan tadawo cikin Falo yanayin Falon ta kalla yadda yayi kaca kaca, tayi ajiyar zuciyah, sannan tashiga gyara, komai batayi acikin gyaranba taji wayarta tayi karar shigowar text, da sauri ta ajiye aiki tanufi wuri wayar,
Sakon afham tagani, magiya yake mata akan dan Allah ta hau online, yayi miss dinta,
Murmushi kawai ameelah tayi, ta janyo data ta bude tana jiran shigowar massages,
*** ***
Afham yana zaune yaganta online wani dadi ya kama zuciyarshi don yanason chart da Ameelah, nan take ya manta da bacin ranshi cikin nishadi yake mata typng..
Afham "Ina fatan kyakkyawar mace ma mallakiyar zuciyatah tana cikin qoshin lpy.
Murmushi Ameelah tayi cike dajindadi
Ameelah "lpylau kaipa?
Afham " ina cikin Annashuwa dajin dadi, Ameelanah yau babu wanda ya kaini farin ciki, gsky nazo duniya cikin sa'a dana hadu dakeπ
Ameelah " 'nima nayi sa'a kuma ina cikin farin ciki"
Afham "kinsan me? Inanan zaune nake a garden ganyayyakin itatuwa sai kadawa suke ga daddadan iska mai dadin shaka, ji nake dama muna tare! Don Allah Ameelah yaushe zamuyi aure??
Ameelah tazare ido, kafin tayi ajiyar zuciya
Ameelah "da wuri haka? Duka yaushe na sanka? ko soyayya bmu fara bapa"
Afham yayi murmushi, yana kallon text din ameelah azuci yake fadan, da ameelah tasan yadda yadamu dasuyi aure da wuri dabata fadi hakanba, kodan yabakan tawa amal zai nemi auren ameelah da wuri, bayan yadawo duniyar tunanin daya shiga yafara typng...
Afham "miye a cikin soyayyah Ameelah? Zamu dinga chart ne ko waya, kullum tambyr bazata wuce ya kke? Kinyi mafarkina? Gsky hotannan kinyi kyau sosae! Hmm wannan bashine soyayyaba, ni Kullum burina in kasance tare dake, amma sai dai ayita musayar kalamai ana bayyana shauqi, mezai hana muyi aurenmu kawai?
Gaban Ameelah ya fadi, lallai Akwai rigima, tana cikin tunanin text dn Afham ya kara shigowa
Yace "son gaskiya nake miki Ameelah sona aure, idan kina ganin biki sanni ba ko banyi miki ba zan miki bayanin komi a kaina ga hotunanah nan, don Allah Ameelah ki zamo tawah karki gujemin!
Ajiyar zuciah tayi bayan ta gama karantawa duk ta hada zufa, hotunanshi ne take kallo ta jinjina kai a fili tace gaskia Afham kyakkyawan gaskene!
Yayi matuqar burgeta, nan tafara saqe saqe a zuci, ji take daman Afham ta fara haduwa dashi kafin ta auri hilal,
Na:- ♥Rabiatu sk mashi da Mr, Smilesπ
[4/7, 1:18 AM]
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 35 and 36π
Via OHWπ±π
Ranar sunyi chatn sosae da Afham ana shirin yin sallar magrib yasauka yace itama taje tayi sallah, amma taji har akayi sallar magrib tana zaune, sai bayan angama sannan tatashi tayi sallar, bayan tagama tana tatashi tadauki wayarta tasaka chaji amma ta gagara ajiye wayar sai duban DP din frds dinta take har lokacin da hilal ya dawo babu Abnda Ameelah tayi, sai da taji tsayuwan motarshi ta ajiye wayan da sauri ta fara gyaran dakin...
Da leda ya shigo a hannushi ta amsa ta mishi sannu da zuwa ya qarema dakin kallo yanda ya barshi haka ya iskeshi, tana shafar kai tace "tunda ka tafi nake bacci ban samu nayi komai ba gidan!
Hilal yiyi murmushi
Yace "ay kara ki dinga hutawa, bari in fito in tayaki shara! Tayi murmushinta ya shge bedroom dinshi shima babu abnda ta gyara, haka ya shga toilet watsa ruwah shima ko wanki babu (sis rabi'at itama datake macce saida tace wannan wane irin jarabar chatn ne? Wasu matan zasuyi chatn bzasu gyara gdansu ba, babu ruwansu da tsaftar yaransu ko girkin mai gida! Sun gwammace su hau chatn suna cin Amanar aure, ko kuma chatn da qawayensu yaafi musu, nace "gsky ne ba duka matan ke da wannan tunanin ba)
Cikin sauri tashiga gyara gidan kafin ya fito, bayan yafito yazo yatayata suna aikin suna fira babu jimawa suka gama, ana kiran salar isha, hilal yafita yaje masallaci,
Yana fita, kamar tana jira, dasauri takoma gurin wayarta, daman datarta abude take, sakon ni taga sunshigo da yawa, harda wata bakuwar number, ta tsaya tana kallon number, number kamar bata Nigeria ba, saidai kuma hello kawai akace acikin number, saida ameelah takarewa number kallo sannan tafito, lambar hmm tagani ya auko mata sako, tayi sauri tashiga taduba, yace "beauty nayi miss din kalamanki dan Allah muhadu shabiyun dare akwai wani kyankyawan albishir dazan miki, plx kihau karki cemun kin manta saimun hadu" tayi ajiyar zuciya, kafin tafara zancen zuci "yanzu yazaayi muhadu, inason naji albishirin nan nasa" saikuma ta kada kai tace yes natuna,(na kalli rabi at nace "sis mekuma ameelah ta tuna ", tace "oho.. Musa ido mugani" nace "tomh)
Tana zaune tatuna da sallah dasauri tatashi tanufi bandaki bayan tafito tafara sallah, kamar wadda aka saka yin dole shaf shaf takarasa, tatashi ta nade sallayar sannan tafara shirin bacci kafin hilal yadawo,
Bayan ta kammala shirinta tafesa turare, sannan takoma kan gado ta kwanta, tanajiran dawowar hilal,
Kusan mintinta ashirin a kwance tana jiran dawowarsa, jitayi anturo kofar dakin, tunkafin yakarsa shigowa tayi saurin gyara kwancinta, sannan tarufe ido, tafara jan minshari.....
Na:- ❤ Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
π π π π
π 33 and 34π
Via OHWπ±π
kai tsaye garden ya wuce cike dajin haushin Amal, wayarshi ya fiddo yana addu'ar Allah yasa Ameelah na online ko fira suyi ya samu natsuwar zuciyarshi,
Cikin rashin sa'a kuwah bata online tsaji yaja, ya tura wayar cikin aljihu sannan ya lumshe ido, kamannun ameelah yafara bayyanowa a cikin zuciyar yana murmushi, tunanin ameelah kadai ya isa yasaka shi farin ciki,
*** ***
Sai bayan la'asar lis sannan hilal yafita, bayan duk mai wakana ta auko tsakaninsa da matarsa ameelah, sabon wanka yasake tare sukayi wanka shida ameelah, yaudaikam yasamu farin ciki sosai a gurin ameelah, basu fito daga bandakinba saida sukayi alwala, suna fitowa hilal yajasu sallah, bayan sungama yafita...
Ameelah tafita tarakashi har waje, sannan tadawo cikin Falo yanayin Falon ta kalla yadda yayi kaca kaca, tayi ajiyar zuciyah, sannan tashiga gyara, komai batayi acikin gyaranba taji wayarta tayi karar shigowar text, da sauri ta ajiye aiki tanufi wuri wayar,
Sakon afham tagani, magiya yake mata akan dan Allah ta hau online, yayi miss dinta,
Murmushi kawai ameelah tayi, ta janyo data ta bude tana jiran shigowar massages,
*** ***
Afham yana zaune yaganta online wani dadi ya kama zuciyarshi don yanason chart da Ameelah, nan take ya manta da bacin ranshi cikin nishadi yake mata typng..
Afham "Ina fatan kyakkyawar mace ma mallakiyar zuciyatah tana cikin qoshin lpy.
Murmushi Ameelah tayi cike dajindadi
Ameelah "lpylau kaipa?
Afham " ina cikin Annashuwa dajin dadi, Ameelanah yau babu wanda ya kaini farin ciki, gsky nazo duniya cikin sa'a dana hadu dakeπ
Ameelah " 'nima nayi sa'a kuma ina cikin farin ciki"
Afham "kinsan me? Inanan zaune nake a garden ganyayyakin itatuwa sai kadawa suke ga daddadan iska mai dadin shaka, ji nake dama muna tare! Don Allah Ameelah yaushe zamuyi aure??
Ameelah tazare ido, kafin tayi ajiyar zuciya
Ameelah "da wuri haka? Duka yaushe na sanka? ko soyayya bmu fara bapa"
Afham yayi murmushi, yana kallon text din ameelah azuci yake fadan, da ameelah tasan yadda yadamu dasuyi aure da wuri dabata fadi hakanba, kodan yabakan tawa amal zai nemi auren ameelah da wuri, bayan yadawo duniyar tunanin daya shiga yafara typng...
Afham "miye a cikin soyayyah Ameelah? Zamu dinga chart ne ko waya, kullum tambyr bazata wuce ya kke? Kinyi mafarkina? Gsky hotannan kinyi kyau sosae! Hmm wannan bashine soyayyaba, ni Kullum burina in kasance tare dake, amma sai dai ayita musayar kalamai ana bayyana shauqi, mezai hana muyi aurenmu kawai?
Gaban Ameelah ya fadi, lallai Akwai rigima, tana cikin tunanin text dn Afham ya kara shigowa
Yace "son gaskiya nake miki Ameelah sona aure, idan kina ganin biki sanni ba ko banyi miki ba zan miki bayanin komi a kaina ga hotunanah nan, don Allah Ameelah ki zamo tawah karki gujemin!
Ajiyar zuciah tayi bayan ta gama karantawa duk ta hada zufa, hotunanshi ne take kallo ta jinjina kai a fili tace gaskia Afham kyakkyawan gaskene!
Yayi matuqar burgeta, nan tafara saqe saqe a zuci, ji take daman Afham ta fara haduwa dashi kafin ta auri hilal,
Na:- ♥Rabiatu sk mashi da Mr, Smilesπ
[4/7, 1:18 AM]
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 35 and 36π
Via OHWπ±π
Ranar sunyi chatn sosae da Afham ana shirin yin sallar magrib yasauka yace itama taje tayi sallah, amma taji har akayi sallar magrib tana zaune, sai bayan angama sannan tatashi tayi sallar, bayan tagama tana tatashi tadauki wayarta tasaka chaji amma ta gagara ajiye wayar sai duban DP din frds dinta take har lokacin da hilal ya dawo babu Abnda Ameelah tayi, sai da taji tsayuwan motarshi ta ajiye wayan da sauri ta fara gyaran dakin...
Da leda ya shigo a hannushi ta amsa ta mishi sannu da zuwa ya qarema dakin kallo yanda ya barshi haka ya iskeshi, tana shafar kai tace "tunda ka tafi nake bacci ban samu nayi komai ba gidan!
Hilal yiyi murmushi
Yace "ay kara ki dinga hutawa, bari in fito in tayaki shara! Tayi murmushinta ya shge bedroom dinshi shima babu abnda ta gyara, haka ya shga toilet watsa ruwah shima ko wanki babu (sis rabi'at itama datake macce saida tace wannan wane irin jarabar chatn ne? Wasu matan zasuyi chatn bzasu gyara gdansu ba, babu ruwansu da tsaftar yaransu ko girkin mai gida! Sun gwammace su hau chatn suna cin Amanar aure, ko kuma chatn da qawayensu yaafi musu, nace "gsky ne ba duka matan ke da wannan tunanin ba)
Cikin sauri tashiga gyara gidan kafin ya fito, bayan yafito yazo yatayata suna aikin suna fira babu jimawa suka gama, ana kiran salar isha, hilal yafita yaje masallaci,
Yana fita, kamar tana jira, dasauri takoma gurin wayarta, daman datarta abude take, sakon ni taga sunshigo da yawa, harda wata bakuwar number, ta tsaya tana kallon number, number kamar bata Nigeria ba, saidai kuma hello kawai akace acikin number, saida ameelah takarewa number kallo sannan tafito, lambar hmm tagani ya auko mata sako, tayi sauri tashiga taduba, yace "beauty nayi miss din kalamanki dan Allah muhadu shabiyun dare akwai wani kyankyawan albishir dazan miki, plx kihau karki cemun kin manta saimun hadu" tayi ajiyar zuciya, kafin tafara zancen zuci "yanzu yazaayi muhadu, inason naji albishirin nan nasa" saikuma ta kada kai tace yes natuna,(na kalli rabi at nace "sis mekuma ameelah ta tuna ", tace "oho.. Musa ido mugani" nace "tomh)
Tana zaune tatuna da sallah dasauri tatashi tanufi bandaki bayan tafito tafara sallah, kamar wadda aka saka yin dole shaf shaf takarasa, tatashi ta nade sallayar sannan tafara shirin bacci kafin hilal yadawo,
Bayan ta kammala shirinta tafesa turare, sannan takoma kan gado ta kwanta, tanajiran dawowar hilal,
Kusan mintinta ashirin a kwance tana jiran dawowarsa, jitayi anturo kofar dakin, tunkafin yakarsa shigowa tayi saurin gyara kwancinta, sannan tarufe ido, tafara jan minshari.....
Na:- ❤ Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
, π π Amanar Aure π π
π π π π
π 29 and 30π
Via OHWπ±π
Favorite food dinta yasaya mata tuwon amala da miyar yakuwa,
Zauna tayi ta gyara cikinta, taci saida ta koshi sannan tatashi, taje kichin ta wanke hannayenta tayi drooping din ledojin a dustbin,
Ta wuce dakinshi kai tsaye,
tatura kofar dakin tashiga sannan tayi sallama, a kwance tasamesa saman gado, dagashi sai singlet sai gajeren wando yayi shirin bacci,
Batare daya ko motsa daga kwanciyar dayakeba ya amsa mata sallamar.
Sum2 ameelah takarasa bakin gadon ta zauna tana facing dinshi,
Tayi gyaran murya tace " fushi kake dani mijina"
Baikulata ba hasalima juya mata baya yayi,
Sai abin yasoma bawa ameelah dariya domin tasan hilal bazai taba fushi da ita,.ba. ( a zuci nace "oooh shiyasa takecin Amanarsa. Dan taga yana sonta, da karfi naji an firgi biro daga hannuna, "idan kingaji da rubutun kibani naci gaba" Bro abdul yafada ransa a bace, na shagwabe masa fuska kamar zanyi kuka nace " haba dan Allah nina cemaka nagajine. Tunanin wani abu kawai nake" sai yace "to naji karbi amma karki sake" nayi murmushj na karbi biron naci gaba da rubutu" ...
*** ***
Ameelah takara matsawa kusa dashi, ta dora hannunta a bayansa, tasaukar da murya "Dan Allah my heart beat kayi hkr, nayi maka alkawarin baxan karaba insha Allah"
Hilal ya juyo yana murmushi suka hada ido, ameelah tamayar masa da amsar murmushinsa, sannan ta lumshe, a lokacin daya kama hannunta yana shafar tsakiyar, hilal yace "kinyimun Alkawarin baxaki karaba, to idan kika sake fah"
A hankali ameelah ta bude ido tace "kayimun duk hukunci daya dace dani"
Hilal yayi murmushi yace "to shikenan uwar yayana, Allah yakara bamu ikon hakuri dajuna"
ameelah ta amsa da murmushi "Ameen mijina"
Cikin wasa Hilal ya matse mata hannu, Ameelah ta saka ihu kadan,
dariya yayi sosai, yace "matsoraciya, sai raki"
Ameelah ta shagwabe fuska tana yarfa hannun "Allah ni saina rama, haka kawai zaka jimun ciwo dan kaga baikai karfin kaba"
Hilal yatashi zauna, ya kura mata ido yana murmushi " tohm kirama mana idan kinada karfi" ya daga mata edo,
ameelah tace " to mikon hannunka"
hilal ya mika mata hannu, ameelah ta rike hannun taje ta matse hannun yayi mata dabara yakara matse mata hannu ta kara saka ihu, dasauri ya sauko daga kan gadon yana dariya sosai, ameelah tatashi tsaye tayo kansa tana gunguni. "Allah ni bazanyi hakuriba saina rama duka biyun" tana kokarin karasawa gurinsa yana janyewa, hardai abin yazamo musu wasa...
(Toh nidai naja birona, da littafi nafita, nacewa mr smiles shima yafito mubar musu dakin domin wasar tafara karfin da dazan iya rubuta waba, wasan maaurata, dole muka fito mukabar musu daki, muka dawo falo muka zauna muna jiran sugama wasar mucigaba da rubutu, wasa2 abin har muka kusan awa daya ba labarin fitowarsu, abdul yace "ke tashi muje nina gaji da jiran wadan nan muje gidan su afham muje muga wace wainar ake toyawa, ban musa masa ba domun nima nagaji da jiran, fita mukayi muka lula garin gombe...)
*** ***
Katon hijab tasaka sannan takawo safa ta rufe kafafunta da hannayenta, kyankyawace duk da babu kwalliya a fuskarta, fuskarta mai cike da kamala, annuri, da kuma haske, ....
Wacece wannan.... (Na tambayi bro Abdul)...
Na:- ❤ Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
[11:17AM, 4/3/2016]
π π Amanar Aure π π
π π π π
π 31 and 32π
Via OHWπ±π
AMAL kenan, yarinya mai hankali da natsuwa ga son addini, ta turo kofar falon tashigo, aneesah da Ammi suna zaune a falon amal tashigo, aneesah ta tashi tana murna ta rungume amal, Ammi datake gefe tana murmushi tana kallonsu, bayan aneesah tasaki amal,
Amal ta sukuyar tagaida Ammi,
Ammi ta amsa cike da jindadi, sannan tatashi tabar musu falon, bayan sun zauna,
Aneesah tace " ya ustaxiya, ke kullum kinrufe jiki da katon hijab saikicevwata matar aure dubi dan Allah duk zafin nan kinsaka safa"
Amal tayi murmushi wadda yakara bayya dimples dinta "eh naji, komai zaki fada kifada, addinin mu yasanar damu cewa duk ilahirin jikin 'ya macce al'aurace bayan fuskarta da kuma tafin hannunta, kingakoh yazama dole narika rufe duk wata al'aura datake jikina"
Aneesah ta tabe baki "aikuwa daman nasani ana fara miki magana zaki fara yiwa mutane wa'azi "
murmushi amal tayi ta girgiza kai tace "hmm ai yanzu duk duniya tazama daya gaskiya wuyar fadane da ita, ida kuwa ka kuskura kafada to yanzu za'a rika kiranka mai waazi, karfa kimanta a cikin suratul AHZAB aya ta hamshin da tara 59 Allah subhanahu wata ala yana cewa, " ΩَΨ§ Ψ£َΩُّΩَΨ§ Ψ§ΩΩَّΨ¨ِΩُّ ΩُΩ ΩِّΨ£َΨ²ْΩَΨ§Ψ¬ِΩَ ΩَΨ¨َΩَΨ§ΨͺِΩَ ΩَΩِΨ³َΨ§Ψ‘ِ Ψ§ΩْΩ ُΨ€ْΩ ِΩِΩΩَ ΩُΨ―ْΩِΩΩَ ΨΉَΩَΩْΩِΩَّ Ω ِΩ Ψ¬َΩَΨ§Ψ¨ِΩΨ¨ِΩِΩَّ Ψ°َٰΩِΩَ Ψ£َΨ―ْΩَΩٰ Ψ£َΩ ΩُΨΉْΨ±َΩْΩَ ΩَΩَΨ§ ΩُΨ€ْΨ°َΩْΩَ ΩَΩَΨ§Ωَ Ψ§ΩΩَّΩُ ΨΊَΩُΩΨ±ًΨ§ Ψ±َّΨِΩΩ ًΨ§ " O Prophet! say to your wives and your daughters and the women of the believers that they let down upon them their over-garments; this will be more proper, that they may be known, and thus they will not be given trouble; and Allah is Forgiving, Merciful" " Yaa kai Annabi! Ka cewa matan aurenka da 'ya'yanka da matan muminai su kusantar da qasa daga manyan tufafin dake a kansu. Wancan yafi sauqi ga a ganesu domin kada a cucesu. Kuma Allah ya kasance mai garafa ne mai jin qai"
Aneesah taja nunfashi tace "Allahu akbar, nidai yanzu kiyi hkr zanma zo kikoyamun irin wannan shigar taki, nima naxamo ustaxiya" takarasa maganar tare da makkale murya, aneesah taci gaba da cewa " yanzu dai kitashi muje nakaiki ki gaida yaya afham yana cikin dakinsa, domin nasan wurinsa kikazo"
Amal ta sunkuyar da kanta cike da kunya, aneesah tazo ta kama hannunta suka nufi dakin Afham"
Zaune yake a kan wata kujera datake cikin dakinsa sanye yake da yadi fari, wadda yayi shara2 sosai, daga nesa zaka iya hango singlet dinda kejikinsa, yayi matukar kyau, photon ameelah yake kallon yana murmushi..
Amal ce tafara shigowa cikin dakin tare dayin sallama "Assalamu alaikum warahamatullahi ta'ala wabara katuh" complete ta cika sallamar, hakan yasa Afham ya chanza yanayin fuskarsa, domin yagane ko wace, tun a gurin sallamar,
Kamar bazai amsaba saikuma ya amsa ciki2,
Aneesah tace "to tunda munzo ni bari nakoma nashirya miki abinci kafin kifito"
Cike da kunya Amal tace toh shikenan"
Nan aneesah tafita tabar musu dakin,
Shiru amal tayi tana tunanin mezata cemasa..
Maganar sace ta katse mata tunani, cike da bacin rai yace "lafiya meya kawoki dakina"
Amal tace "gaisawa kawai naxo muyi"
Afham yace " to shikenan mungaisa, saiki tafi koh"
Amal tayi gyaran murya tadaga edo ta kallesa, a ko wane bugun zuciyarta kara son afham take, amma tarasa dalilin dazaisa ya tsaneta,
Amal tace " ya Afham meyasa kake wulakantani, nifa mutumce kamarka, kuma yar adam kamarka amma narasa dalilin dazaisa karika wulakantani, dan Adam fa abin karramawane koda kuwa baka sansaba, balleni danake yar uwar, Allah subhanahu wata'ala yana cewa nakarrama dan adam fiye da kowace halinta datake doron duniya, yaya Afham kasani cewa..."
Afham yadaga mata hannu ransa abace, "ya isa haka, naji kuma nayarda, matsalar ki kenan daga anfara magana sai kifara wa'azi, ni ko wannan wa'azin naki yana daya daga cikin abubuwan da banaso, saikace wacca aka haifa agaban littantanfan islamiya, Afham yakara kallon irin yanayin shigar Amal, yaja tsaki yace "lok amal nifa tsarinki kwata kwata baimunba, ke gabaki daya local ce baki wayeba" yatashi tsaye yana nuna mata dan yatsa kamar zaikai mata duka "dubi yadda kike shigarki saikace yar gafaka, dan Allah Amal ki hakura dani, kinji ance kwarya tabi kwarya kibarni nasamu daidaini kema kije kisamu daidai ke"
Amal hawaye take sosai, tana danasanin zuwa dakinsa datayi, daman tasan wulakancine tukwauicin dazata samu, dolece tasa tazo saboda son datake masa,
Yaja tsaki yanufi hanyar fita, a bakin kofar yaci karo ammi dasauri yaja da baya, ammi takarasa shigowa dakin ta kalli amal sannan tajuya ta kalli afham ta bata rai sosai tace "daman nasan za'a rina, hakan yasa nabiyo bayanta domin nasan halin wannan bakar zuciyar taka, inajin duk irin abubuwan dakake fada mata, ka kyauta mutumen bazan, wadda bayajin maganar iyayensa"
Afham yakara tsuke fuska yana gunguni yace " yanzu ammi saboda amal zaki cemun mutumen banza" cike da hargowa ammi tace "eh nace, maras kunya wadda baya tsoron fushin iyayensa"
"To shikenan, afham yafada cike da bacij rai yanufi hanyar fita da karfi yaja kofar kamar zai karyata, yafita yana huci yabar dakin"....
Na:- ❤ Rabi'atu sk mash da Mr, Smilesπ
π π π π
π 29 and 30π
Via OHWπ±π
Favorite food dinta yasaya mata tuwon amala da miyar yakuwa,
Zauna tayi ta gyara cikinta, taci saida ta koshi sannan tatashi, taje kichin ta wanke hannayenta tayi drooping din ledojin a dustbin,
Ta wuce dakinshi kai tsaye,
tatura kofar dakin tashiga sannan tayi sallama, a kwance tasamesa saman gado, dagashi sai singlet sai gajeren wando yayi shirin bacci,
Batare daya ko motsa daga kwanciyar dayakeba ya amsa mata sallamar.
Sum2 ameelah takarasa bakin gadon ta zauna tana facing dinshi,
Tayi gyaran murya tace " fushi kake dani mijina"
Baikulata ba hasalima juya mata baya yayi,
Sai abin yasoma bawa ameelah dariya domin tasan hilal bazai taba fushi da ita,.ba. ( a zuci nace "oooh shiyasa takecin Amanarsa. Dan taga yana sonta, da karfi naji an firgi biro daga hannuna, "idan kingaji da rubutun kibani naci gaba" Bro abdul yafada ransa a bace, na shagwabe masa fuska kamar zanyi kuka nace " haba dan Allah nina cemaka nagajine. Tunanin wani abu kawai nake" sai yace "to naji karbi amma karki sake" nayi murmushj na karbi biron naci gaba da rubutu" ...
*** ***
Ameelah takara matsawa kusa dashi, ta dora hannunta a bayansa, tasaukar da murya "Dan Allah my heart beat kayi hkr, nayi maka alkawarin baxan karaba insha Allah"
Hilal ya juyo yana murmushi suka hada ido, ameelah tamayar masa da amsar murmushinsa, sannan ta lumshe, a lokacin daya kama hannunta yana shafar tsakiyar, hilal yace "kinyimun Alkawarin baxaki karaba, to idan kika sake fah"
A hankali ameelah ta bude ido tace "kayimun duk hukunci daya dace dani"
Hilal yayi murmushi yace "to shikenan uwar yayana, Allah yakara bamu ikon hakuri dajuna"
ameelah ta amsa da murmushi "Ameen mijina"
Cikin wasa Hilal ya matse mata hannu, Ameelah ta saka ihu kadan,
dariya yayi sosai, yace "matsoraciya, sai raki"
Ameelah ta shagwabe fuska tana yarfa hannun "Allah ni saina rama, haka kawai zaka jimun ciwo dan kaga baikai karfin kaba"
Hilal yatashi zauna, ya kura mata ido yana murmushi " tohm kirama mana idan kinada karfi" ya daga mata edo,
ameelah tace " to mikon hannunka"
hilal ya mika mata hannu, ameelah ta rike hannun taje ta matse hannun yayi mata dabara yakara matse mata hannu ta kara saka ihu, dasauri ya sauko daga kan gadon yana dariya sosai, ameelah tatashi tsaye tayo kansa tana gunguni. "Allah ni bazanyi hakuriba saina rama duka biyun" tana kokarin karasawa gurinsa yana janyewa, hardai abin yazamo musu wasa...
(Toh nidai naja birona, da littafi nafita, nacewa mr smiles shima yafito mubar musu dakin domin wasar tafara karfin da dazan iya rubuta waba, wasan maaurata, dole muka fito mukabar musu daki, muka dawo falo muka zauna muna jiran sugama wasar mucigaba da rubutu, wasa2 abin har muka kusan awa daya ba labarin fitowarsu, abdul yace "ke tashi muje nina gaji da jiran wadan nan muje gidan su afham muje muga wace wainar ake toyawa, ban musa masa ba domun nima nagaji da jiran, fita mukayi muka lula garin gombe...)
*** ***
Katon hijab tasaka sannan takawo safa ta rufe kafafunta da hannayenta, kyankyawace duk da babu kwalliya a fuskarta, fuskarta mai cike da kamala, annuri, da kuma haske, ....
Wacece wannan.... (Na tambayi bro Abdul)...
Na:- ❤ Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
[11:17AM, 4/3/2016]
π π Amanar Aure π π
π π π π
π 31 and 32π
Via OHWπ±π
AMAL kenan, yarinya mai hankali da natsuwa ga son addini, ta turo kofar falon tashigo, aneesah da Ammi suna zaune a falon amal tashigo, aneesah ta tashi tana murna ta rungume amal, Ammi datake gefe tana murmushi tana kallonsu, bayan aneesah tasaki amal,
Amal ta sukuyar tagaida Ammi,
Ammi ta amsa cike da jindadi, sannan tatashi tabar musu falon, bayan sun zauna,
Aneesah tace " ya ustaxiya, ke kullum kinrufe jiki da katon hijab saikicevwata matar aure dubi dan Allah duk zafin nan kinsaka safa"
Amal tayi murmushi wadda yakara bayya dimples dinta "eh naji, komai zaki fada kifada, addinin mu yasanar damu cewa duk ilahirin jikin 'ya macce al'aurace bayan fuskarta da kuma tafin hannunta, kingakoh yazama dole narika rufe duk wata al'aura datake jikina"
Aneesah ta tabe baki "aikuwa daman nasani ana fara miki magana zaki fara yiwa mutane wa'azi "
murmushi amal tayi ta girgiza kai tace "hmm ai yanzu duk duniya tazama daya gaskiya wuyar fadane da ita, ida kuwa ka kuskura kafada to yanzu za'a rika kiranka mai waazi, karfa kimanta a cikin suratul AHZAB aya ta hamshin da tara 59 Allah subhanahu wata ala yana cewa, " ΩَΨ§ Ψ£َΩُّΩَΨ§ Ψ§ΩΩَّΨ¨ِΩُّ ΩُΩ ΩِّΨ£َΨ²ْΩَΨ§Ψ¬ِΩَ ΩَΨ¨َΩَΨ§ΨͺِΩَ ΩَΩِΨ³َΨ§Ψ‘ِ Ψ§ΩْΩ ُΨ€ْΩ ِΩِΩΩَ ΩُΨ―ْΩِΩΩَ ΨΉَΩَΩْΩِΩَّ Ω ِΩ Ψ¬َΩَΨ§Ψ¨ِΩΨ¨ِΩِΩَّ Ψ°َٰΩِΩَ Ψ£َΨ―ْΩَΩٰ Ψ£َΩ ΩُΨΉْΨ±َΩْΩَ ΩَΩَΨ§ ΩُΨ€ْΨ°َΩْΩَ ΩَΩَΨ§Ωَ Ψ§ΩΩَّΩُ ΨΊَΩُΩΨ±ًΨ§ Ψ±َّΨِΩΩ ًΨ§ " O Prophet! say to your wives and your daughters and the women of the believers that they let down upon them their over-garments; this will be more proper, that they may be known, and thus they will not be given trouble; and Allah is Forgiving, Merciful" " Yaa kai Annabi! Ka cewa matan aurenka da 'ya'yanka da matan muminai su kusantar da qasa daga manyan tufafin dake a kansu. Wancan yafi sauqi ga a ganesu domin kada a cucesu. Kuma Allah ya kasance mai garafa ne mai jin qai"
Aneesah taja nunfashi tace "Allahu akbar, nidai yanzu kiyi hkr zanma zo kikoyamun irin wannan shigar taki, nima naxamo ustaxiya" takarasa maganar tare da makkale murya, aneesah taci gaba da cewa " yanzu dai kitashi muje nakaiki ki gaida yaya afham yana cikin dakinsa, domin nasan wurinsa kikazo"
Amal ta sunkuyar da kanta cike da kunya, aneesah tazo ta kama hannunta suka nufi dakin Afham"
Zaune yake a kan wata kujera datake cikin dakinsa sanye yake da yadi fari, wadda yayi shara2 sosai, daga nesa zaka iya hango singlet dinda kejikinsa, yayi matukar kyau, photon ameelah yake kallon yana murmushi..
Amal ce tafara shigowa cikin dakin tare dayin sallama "Assalamu alaikum warahamatullahi ta'ala wabara katuh" complete ta cika sallamar, hakan yasa Afham ya chanza yanayin fuskarsa, domin yagane ko wace, tun a gurin sallamar,
Kamar bazai amsaba saikuma ya amsa ciki2,
Aneesah tace "to tunda munzo ni bari nakoma nashirya miki abinci kafin kifito"
Cike da kunya Amal tace toh shikenan"
Nan aneesah tafita tabar musu dakin,
Shiru amal tayi tana tunanin mezata cemasa..
Maganar sace ta katse mata tunani, cike da bacin rai yace "lafiya meya kawoki dakina"
Amal tace "gaisawa kawai naxo muyi"
Afham yace " to shikenan mungaisa, saiki tafi koh"
Amal tayi gyaran murya tadaga edo ta kallesa, a ko wane bugun zuciyarta kara son afham take, amma tarasa dalilin dazaisa ya tsaneta,
Amal tace " ya Afham meyasa kake wulakantani, nifa mutumce kamarka, kuma yar adam kamarka amma narasa dalilin dazaisa karika wulakantani, dan Adam fa abin karramawane koda kuwa baka sansaba, balleni danake yar uwar, Allah subhanahu wata'ala yana cewa nakarrama dan adam fiye da kowace halinta datake doron duniya, yaya Afham kasani cewa..."
Afham yadaga mata hannu ransa abace, "ya isa haka, naji kuma nayarda, matsalar ki kenan daga anfara magana sai kifara wa'azi, ni ko wannan wa'azin naki yana daya daga cikin abubuwan da banaso, saikace wacca aka haifa agaban littantanfan islamiya, Afham yakara kallon irin yanayin shigar Amal, yaja tsaki yace "lok amal nifa tsarinki kwata kwata baimunba, ke gabaki daya local ce baki wayeba" yatashi tsaye yana nuna mata dan yatsa kamar zaikai mata duka "dubi yadda kike shigarki saikace yar gafaka, dan Allah Amal ki hakura dani, kinji ance kwarya tabi kwarya kibarni nasamu daidaini kema kije kisamu daidai ke"
Amal hawaye take sosai, tana danasanin zuwa dakinsa datayi, daman tasan wulakancine tukwauicin dazata samu, dolece tasa tazo saboda son datake masa,
Yaja tsaki yanufi hanyar fita, a bakin kofar yaci karo ammi dasauri yaja da baya, ammi takarasa shigowa dakin ta kalli amal sannan tajuya ta kalli afham ta bata rai sosai tace "daman nasan za'a rina, hakan yasa nabiyo bayanta domin nasan halin wannan bakar zuciyar taka, inajin duk irin abubuwan dakake fada mata, ka kyauta mutumen bazan, wadda bayajin maganar iyayensa"
Afham yakara tsuke fuska yana gunguni yace " yanzu ammi saboda amal zaki cemun mutumen banza" cike da hargowa ammi tace "eh nace, maras kunya wadda baya tsoron fushin iyayensa"
"To shikenan, afham yafada cike da bacij rai yanufi hanyar fita da karfi yaja kofar kamar zai karyata, yafita yana huci yabar dakin"....
Na:- ❤ Rabi'atu sk mash da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
AMANAR AUREAmanar Aureπ π
π π π π
π 25 and 26π
Ameelah ta dafe kanta kafin ta yarfar da hannu tace "tohm miye ma A cikin Soyayyar? Soyayyah ne pa kawai shi da yake gombe ma ina xai ganni?" A zuci tayi maganar sannan ta buda datar ta taci gaba da charting dinta, amma a lokacin afham baya online, batama shiga Whtsapp ba Facebook tashiga tayi chart da dan fim..
Akayi sallar laasar duk tana zaune, charting yahau kanta,
(Wa'iyazubillah, wannan jarabar chart da masifa take, yanzu Ameelah ko tunanin mutuwa batayi, hmm Allah yakara karemu da kariyarsa, wai kaga mutum ana sallah shiyana zaune yana charting, wai bayason sauka, to idan baisauka anan duniyaba ai ya sauka kiyoma, Allah ya kyauta)
*** ***
Har lokacin dawowar hilal yayi babu Abinda tayi tana kwance falo saman kujera ya shigo da sallamarshi da sauri ta ajiye wayar tana kallonshi kamar marar gaskiya sannan ta mishi sannu da zuwa..
Ya amsa a gajiye, ganin yanayinta yasa baikara maganaba ya shige dakinsa, dasauri ta janyo wayarta ta rufe data, tayi ajiyar zuciya, tana zaune ya fito ya zauna saman kujera ya kishingida, Yace "wlhy yau na gaji da yawa, ga yunwa da nakeji"
Ameela ta dubesa tayi murmushi Tace "ayyah sannu"
Hilal yace "sannu bazata gamsar da yunwar danakejiba ki daukomin Abncinah inci"
cike da mamaki ameelah Tace "Yau kuma?
Hilal Yace "ban gane yau kuma ba?
Ameela takara yin murmushi Tace "naga ko breakfast baka tambayana ne, Yau kuma harda tambyar Abncin rana ko ka manta satin daya daka bani, baifa cikaba saura kwana biyu??
Girgiza kanshi yayi cikin takaici yaja tsaki, sannan ya daure ya danne damuwarshi ya tashi tsaye ya koma daki, ciki minti biyar ya fito ya canja shiga da mukullin motah a hannunshi, Yanufi kofar fita, tana zaune tana kallonsa,
Har yakai bakin kofa bai ce matah komi ba,
sai itace tace "ina kuma zakaje?
Hilal Yace "zan fita ne inciyo abincin waje, tunda nayi aurenma bazan huta ba"
Muryarta a shagwabe kamar zatayi kukah tace "ayni daman baka damu da cin abincinah ba"
murmushi hilal yayi yace "hmm ki fadi Abnda kike bukatah zan zo miki dashi, domin nasan kema yunwar kikeji"
Mikewah tayi tsaye sannan tace "ni sai dai ka tafi dani"
cikin mamaki yake kallonta kafin yace "ina zakije ko sati bakiyi da aure ba? Ina zanbarki ki fita wani ya kallemunke, Kiyi zamanki ki huta, kinji"
sororo tayi a tsaye don tasan maganace ya gaya matah, tana tsaye har yayi ficewarshi.
Ta tabe baki ta zauna taci gaba da chating dinta, kusan minti biyar tana jiran Afham har a lokacin bai hau ba, ta kagara suyi chart, ta rufe datar domin duk taji chart din ba dadi, ta ajiye wayar akan kujera, "Allah tadani naje nayi sallah" tafada sannan tatshi tanufi dakinta tashiga bandaki, tayi alwala sannan tafito tafara sallah, tayi raka'a biyu, tana cikin tahiya, taji karar wayarta a falo, a dai dai lokacin Hilal yashigo falo, da ledojin abinci a hannunsa, Ya dallawa Ameelah kira, saida ta zabura duk da sallah take, gabanta yayi mummunan faduwa,
Yau kam asirina ya tonu" tafada a zuci...
Na:-♥ Rabiatu sk msh da Mr, Smilesπ
[7:06PM, 5/23/2016] Mr, Smilesπ: [8:11PM, 5/3/2016] Mr, Smilesπ: [6:16PM, 4/2/2016]
π π Amanar Aure π π
π π π π
π 27 and 28π
Via OHWπ±π
Jitayi anturo kofar dakin da karfi, duk inda ilahirin jikinta yake yadau rawa, tayi matukar tsorata,
Hilal yashigo yatsaya yana kallonta tana sallah, ya girgiza kai ransa a bace yaja tsaki yafita ya koma falo,
Jitakeyi kamar takarawa sallar gudu, shaf2 ta gama sallar ko adu'a bata tsaya yiba tafito falo a gigice,
Wayarta tagani a hannun hilal, ta zare ido ta zabura kamar anmata sock, tayi matukar razana, taku takeyi cikin sanda ta sunkuyar da kanta kasa,
Jin tafiyarta yasa hilal yajuyo sukayi ido hudu taga yanayinsa ya chanza, ta tsaya cak guri daya tana jiran taji mezaice
A zuci take fadan nashiga ukku yau ruwa yakarewa dan kada"
Ameela ! Hilal ya kirata,
Cike da fargaba murya na rawa ta amsa,
hilal yace "karaso nan" ya nuna mata kujera da hannunsa,
Kafafuwanta har wani rawa suke dakyar takarasa bakin kujera tazauna, ta sunkuyar da kai tana wasa da dan yatsan, gabanta naduka shida shida,
Hilal yadubeta cike mamaki " ameelah kinbata wayonki a banza wlh, kin zalunci kanki, wane irin rudine shedan yamiki dahar...." Ameela ta katse masa magana da shakankiyar muryarta, kamar mai shirin yin kuka tace " dan Allah dee kayi hkr wlh..."
Hilal yadaga mata hannu, idanuwansa sunyi jajir yace "banason naji komai daga bakinki, wannan laifin da kikeyi bani kika yiwaba Allah subhanahu wata'ala kike sabawa, hilal yalura da irin tashin hankalin da ameelah take ciki, hawaye suka soma sauka kan kumatunta, yadan tsayar da maganar sa yana kallonta kafin yaci gaba dacewa "meya hanaki sallah da wuriii"
Dasauri ameelah tadago kai tallesa, zuciyarta harwani sanyi tayi, tace
Dee wlh bacci nake, koda natashi time ya wuce, amma kayi hkr bazan karaba"
Ajiyar zuciya yayi ya tashi tsaye, sukayi ido hudu yace " laifinki biyu kenan kinyi karya a yanzu kuma kinkiyin sallah da wuri, ameelah matukar kinason muzauna lfy dake a cikin gidan nan to karna kara ganin kinyi late din sallah", mika mata wayarta yayi kafin yaci gaba da cewa "karbi wayarki naxo naga ana kira, kafin nakarasa gurin wayar kiran ya tsinke, wata number mai suna Hmm"
Cike da firgita ameelah tace " ehhhm"
hilal yakara kallonta "eh amma bansamu daukaba koda na naxo ta tsinke"
ya mika mata wayar sannan yajuya yanufi dakinsa,
Wata irin babbar ajiyar zuciya tayi, ta share hawayen dake edonta, yana shigewa daki tadaga hannu sama "Allah nagodema "
Tana gama fadan hakan ta sauka daga kankujera ta zauna kasa. Ta janyo ledar abinci tafara budewa...
Na:- ❤ Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
π π π π
π 25 and 26π
Ameelah ta dafe kanta kafin ta yarfar da hannu tace "tohm miye ma A cikin Soyayyar? Soyayyah ne pa kawai shi da yake gombe ma ina xai ganni?" A zuci tayi maganar sannan ta buda datar ta taci gaba da charting dinta, amma a lokacin afham baya online, batama shiga Whtsapp ba Facebook tashiga tayi chart da dan fim..
Akayi sallar laasar duk tana zaune, charting yahau kanta,
(Wa'iyazubillah, wannan jarabar chart da masifa take, yanzu Ameelah ko tunanin mutuwa batayi, hmm Allah yakara karemu da kariyarsa, wai kaga mutum ana sallah shiyana zaune yana charting, wai bayason sauka, to idan baisauka anan duniyaba ai ya sauka kiyoma, Allah ya kyauta)
*** ***
Har lokacin dawowar hilal yayi babu Abinda tayi tana kwance falo saman kujera ya shigo da sallamarshi da sauri ta ajiye wayar tana kallonshi kamar marar gaskiya sannan ta mishi sannu da zuwa..
Ya amsa a gajiye, ganin yanayinta yasa baikara maganaba ya shige dakinsa, dasauri ta janyo wayarta ta rufe data, tayi ajiyar zuciya, tana zaune ya fito ya zauna saman kujera ya kishingida, Yace "wlhy yau na gaji da yawa, ga yunwa da nakeji"
Ameela ta dubesa tayi murmushi Tace "ayyah sannu"
Hilal yace "sannu bazata gamsar da yunwar danakejiba ki daukomin Abncinah inci"
cike da mamaki ameelah Tace "Yau kuma?
Hilal Yace "ban gane yau kuma ba?
Ameela takara yin murmushi Tace "naga ko breakfast baka tambayana ne, Yau kuma harda tambyar Abncin rana ko ka manta satin daya daka bani, baifa cikaba saura kwana biyu??
Girgiza kanshi yayi cikin takaici yaja tsaki, sannan ya daure ya danne damuwarshi ya tashi tsaye ya koma daki, ciki minti biyar ya fito ya canja shiga da mukullin motah a hannunshi, Yanufi kofar fita, tana zaune tana kallonsa,
Har yakai bakin kofa bai ce matah komi ba,
sai itace tace "ina kuma zakaje?
Hilal Yace "zan fita ne inciyo abincin waje, tunda nayi aurenma bazan huta ba"
Muryarta a shagwabe kamar zatayi kukah tace "ayni daman baka damu da cin abincinah ba"
murmushi hilal yayi yace "hmm ki fadi Abnda kike bukatah zan zo miki dashi, domin nasan kema yunwar kikeji"
Mikewah tayi tsaye sannan tace "ni sai dai ka tafi dani"
cikin mamaki yake kallonta kafin yace "ina zakije ko sati bakiyi da aure ba? Ina zanbarki ki fita wani ya kallemunke, Kiyi zamanki ki huta, kinji"
sororo tayi a tsaye don tasan maganace ya gaya matah, tana tsaye har yayi ficewarshi.
Ta tabe baki ta zauna taci gaba da chating dinta, kusan minti biyar tana jiran Afham har a lokacin bai hau ba, ta kagara suyi chart, ta rufe datar domin duk taji chart din ba dadi, ta ajiye wayar akan kujera, "Allah tadani naje nayi sallah" tafada sannan tatshi tanufi dakinta tashiga bandaki, tayi alwala sannan tafito tafara sallah, tayi raka'a biyu, tana cikin tahiya, taji karar wayarta a falo, a dai dai lokacin Hilal yashigo falo, da ledojin abinci a hannunsa, Ya dallawa Ameelah kira, saida ta zabura duk da sallah take, gabanta yayi mummunan faduwa,
Yau kam asirina ya tonu" tafada a zuci...
Na:-♥ Rabiatu sk msh da Mr, Smilesπ
[7:06PM, 5/23/2016] Mr, Smilesπ: [8:11PM, 5/3/2016] Mr, Smilesπ: [6:16PM, 4/2/2016]
π π Amanar Aure π π
π π π π
π 27 and 28π
Via OHWπ±π
Jitayi anturo kofar dakin da karfi, duk inda ilahirin jikinta yake yadau rawa, tayi matukar tsorata,
Hilal yashigo yatsaya yana kallonta tana sallah, ya girgiza kai ransa a bace yaja tsaki yafita ya koma falo,
Jitakeyi kamar takarawa sallar gudu, shaf2 ta gama sallar ko adu'a bata tsaya yiba tafito falo a gigice,
Wayarta tagani a hannun hilal, ta zare ido ta zabura kamar anmata sock, tayi matukar razana, taku takeyi cikin sanda ta sunkuyar da kanta kasa,
Jin tafiyarta yasa hilal yajuyo sukayi ido hudu taga yanayinsa ya chanza, ta tsaya cak guri daya tana jiran taji mezaice
A zuci take fadan nashiga ukku yau ruwa yakarewa dan kada"
Ameela ! Hilal ya kirata,
Cike da fargaba murya na rawa ta amsa,
hilal yace "karaso nan" ya nuna mata kujera da hannunsa,
Kafafuwanta har wani rawa suke dakyar takarasa bakin kujera tazauna, ta sunkuyar da kai tana wasa da dan yatsan, gabanta naduka shida shida,
Hilal yadubeta cike mamaki " ameelah kinbata wayonki a banza wlh, kin zalunci kanki, wane irin rudine shedan yamiki dahar...." Ameela ta katse masa magana da shakankiyar muryarta, kamar mai shirin yin kuka tace " dan Allah dee kayi hkr wlh..."
Hilal yadaga mata hannu, idanuwansa sunyi jajir yace "banason naji komai daga bakinki, wannan laifin da kikeyi bani kika yiwaba Allah subhanahu wata'ala kike sabawa, hilal yalura da irin tashin hankalin da ameelah take ciki, hawaye suka soma sauka kan kumatunta, yadan tsayar da maganar sa yana kallonta kafin yaci gaba dacewa "meya hanaki sallah da wuriii"
Dasauri ameelah tadago kai tallesa, zuciyarta harwani sanyi tayi, tace
Dee wlh bacci nake, koda natashi time ya wuce, amma kayi hkr bazan karaba"
Ajiyar zuciya yayi ya tashi tsaye, sukayi ido hudu yace " laifinki biyu kenan kinyi karya a yanzu kuma kinkiyin sallah da wuri, ameelah matukar kinason muzauna lfy dake a cikin gidan nan to karna kara ganin kinyi late din sallah", mika mata wayarta yayi kafin yaci gaba da cewa "karbi wayarki naxo naga ana kira, kafin nakarasa gurin wayar kiran ya tsinke, wata number mai suna Hmm"
Cike da firgita ameelah tace " ehhhm"
hilal yakara kallonta "eh amma bansamu daukaba koda na naxo ta tsinke"
ya mika mata wayar sannan yajuya yanufi dakinsa,
Wata irin babbar ajiyar zuciya tayi, ta share hawayen dake edonta, yana shigewa daki tadaga hannu sama "Allah nagodema "
Tana gama fadan hakan ta sauka daga kankujera ta zauna kasa. Ta janyo ledar abinci tafara budewa...
Na:- ❤ Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 23 and 24π
A hankali take typing, ba 'ason rantaba harta karasa rubuta masa" ina son sosae, har cikin zuciyata"
Hmm Yace "Amma naji dadi sosae Ameelanahπ"
Suna cikin fira Afham yahau, yaga taga text dinshi harta karanta amma babu amsa,
gabanshi ya fadi a ranshi Yace "Ya Allah ka taimakeni akan soyayyatah! Ganinta online yasa ya shiga rubuta mata wani text din..
Afham "Sunana Afham, ina zaune a garin gombe, na ansa numbrki ne a wurin qanwatah Aneesha, Ameelah kinyi matuqar burgeni ne, saboda irin kyaun da Allah yamiki, lokaci daya naji zuciyatah ta kamu da sonki, ina fatan babu wanda ya rigani!"
Ameelah ta jima tana tunani akan text din kafin ta bashi amsa, kalamansa masu dadi sun ratsa zuciyarta,
Ameelah "gsky ngde sosaeπ"
Afham Yace "hka kawai zakice, kinko san yadda zuciyata ta kamu da sonki, dan Allah kibani cikankiyar amsa wadda zata gamsar da zuciyata"
Ameelah taja nunfashi tana nazarin kalamansa masu sanya zuciya shaukin so da kauna, sannan tayi murmushi,
Ameelah "πhmm tohm mezance??
Afham yace "inaso ne ki bani amsa, wlhy Ameelah daga jiya zuwa yanzu zuciyatah qara cika take da zazzafar qaunarki, idanuwana basa muradin kallon komai bayan kyankyawar fuskarki, ki aminta dani namiki Alkawarin bazan barkiba"
Murmushi take tana kara maimaita kalaman a kwakwalwarta, kanta yadau zafi, tana zaune ta kurawa text din ido,
TaRasa abinyi gashi bangare guda HMM text dinshi sai shigowa suke shima da irin nashi rigimar, ga messages na Facebook sai shigowa suke,
rufe datar kawai tayi ta zauna ta dafe kai tana tunanin Afham,
( Ameelah tabani tausayi, irin zaman danaga tayi saikace shege agurin rabon gado, saikuma wata zuciyar tace meye abin tausayi a tattare da wannan bayan nema take taci AMANAR AURE, ai Allah bazai taba barinta tasamu kwanciyar hankali ba)
*** ***
Batasan iyakar mintocin data bata tana tunani ba sai dai qarar wayarta ne daya katseta, number Aneesah ne da tayi saving da 'qawah' sai data kusan katsewa kafin ta dauka ta sanya a kunne cikin rashin kuzari.
Tun kafin tayi magana Aneesah cikin barkwanci ta fara cewa "haba qawah, gsky banji dadiba yanda kika saka yayanah cikin damuwah, Allah yana sonki da yawah ba yabon kai ba yen mata da yawa na sonshi amma ban taba ganin wadda yakeso kamanki ba! Don Allah ki amince mishi, kinji qawata"
Ajiyar zuciyah Ameelah tayi kafin tace "bazaki gane bane qawah matsalan kawai itace inada...."
katseta Aneesah tayi dacewa "kina dame nidai karkicemun kinada saurayi, kuma basaina gane ba kawai ki fitar da yayana dga cikin damuwah, kinga yadda yashigo dakina kuwa, a gigice wai ameelah taki aminta dashi"
Murmushi ameelah tayi sannan tace "shikanan zamuyi magana dashi anjima"
Dariyar jin dadi Aneesah tayi kafin tace "ngde sosae qawah bari na mishi Albishir"
Ameelah tayi saurin cewa "kenifa bacewa nayi na amint.... kafin Ameelah tayi magana aneesah ta kashe wayan, Shirun da ameela taji yasa tarinka fadan Hello, hello, a lokacin tafahimci cewa takashe wayar, tayi ajiyar zuciya, zuciyarta cike da tunani kala kala..
Na:-♥ Rabiatu sk msh da Mr, Smilesπ
π π π π
π 23 and 24π
A hankali take typing, ba 'ason rantaba harta karasa rubuta masa" ina son sosae, har cikin zuciyata"
Hmm Yace "Amma naji dadi sosae Ameelanahπ"
Suna cikin fira Afham yahau, yaga taga text dinshi harta karanta amma babu amsa,
gabanshi ya fadi a ranshi Yace "Ya Allah ka taimakeni akan soyayyatah! Ganinta online yasa ya shiga rubuta mata wani text din..
Afham "Sunana Afham, ina zaune a garin gombe, na ansa numbrki ne a wurin qanwatah Aneesha, Ameelah kinyi matuqar burgeni ne, saboda irin kyaun da Allah yamiki, lokaci daya naji zuciyatah ta kamu da sonki, ina fatan babu wanda ya rigani!"
Ameelah ta jima tana tunani akan text din kafin ta bashi amsa, kalamansa masu dadi sun ratsa zuciyarta,
Ameelah "gsky ngde sosaeπ"
Afham Yace "hka kawai zakice, kinko san yadda zuciyata ta kamu da sonki, dan Allah kibani cikankiyar amsa wadda zata gamsar da zuciyata"
Ameelah taja nunfashi tana nazarin kalamansa masu sanya zuciya shaukin so da kauna, sannan tayi murmushi,
Ameelah "πhmm tohm mezance??
Afham yace "inaso ne ki bani amsa, wlhy Ameelah daga jiya zuwa yanzu zuciyatah qara cika take da zazzafar qaunarki, idanuwana basa muradin kallon komai bayan kyankyawar fuskarki, ki aminta dani namiki Alkawarin bazan barkiba"
Murmushi take tana kara maimaita kalaman a kwakwalwarta, kanta yadau zafi, tana zaune ta kurawa text din ido,
TaRasa abinyi gashi bangare guda HMM text dinshi sai shigowa suke shima da irin nashi rigimar, ga messages na Facebook sai shigowa suke,
rufe datar kawai tayi ta zauna ta dafe kai tana tunanin Afham,
( Ameelah tabani tausayi, irin zaman danaga tayi saikace shege agurin rabon gado, saikuma wata zuciyar tace meye abin tausayi a tattare da wannan bayan nema take taci AMANAR AURE, ai Allah bazai taba barinta tasamu kwanciyar hankali ba)
*** ***
Batasan iyakar mintocin data bata tana tunani ba sai dai qarar wayarta ne daya katseta, number Aneesah ne da tayi saving da 'qawah' sai data kusan katsewa kafin ta dauka ta sanya a kunne cikin rashin kuzari.
Tun kafin tayi magana Aneesah cikin barkwanci ta fara cewa "haba qawah, gsky banji dadiba yanda kika saka yayanah cikin damuwah, Allah yana sonki da yawah ba yabon kai ba yen mata da yawa na sonshi amma ban taba ganin wadda yakeso kamanki ba! Don Allah ki amince mishi, kinji qawata"
Ajiyar zuciyah Ameelah tayi kafin tace "bazaki gane bane qawah matsalan kawai itace inada...."
katseta Aneesah tayi dacewa "kina dame nidai karkicemun kinada saurayi, kuma basaina gane ba kawai ki fitar da yayana dga cikin damuwah, kinga yadda yashigo dakina kuwa, a gigice wai ameelah taki aminta dashi"
Murmushi ameelah tayi sannan tace "shikanan zamuyi magana dashi anjima"
Dariyar jin dadi Aneesah tayi kafin tace "ngde sosae qawah bari na mishi Albishir"
Ameelah tayi saurin cewa "kenifa bacewa nayi na amint.... kafin Ameelah tayi magana aneesah ta kashe wayan, Shirun da ameela taji yasa tarinka fadan Hello, hello, a lokacin tafahimci cewa takashe wayar, tayi ajiyar zuciya, zuciyarta cike da tunani kala kala..
Na:-♥ Rabiatu sk msh da Mr, Smilesπ
Monday, 11 July 2016
AMANAR AURE
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 21 and 22π
Ameelah qagara tayi tabar wayanta tayi charge suna cikin fira da 'Hmm' wayanta ta dauke don ita saboda tsabar son chat ko bata da charge batason ajiye wayan tayi charge.
Daqyar ta gyara dakin cikin sauri ko shara bata tsaya yiba balle aje ga batun abinci, tayi wankanta ta shirya cikin doguwan riga sky blue tayi kyau sosae sai dai shigar kamatah yayi mijinta ne ta mawa, amma ina bayada AMANAR AURE tadauki rudin shaidan,
Da sauri ta karasa inda wayanta ke charge, wayar na lake da chaja ta dauko ta zauna ta kunna data sannan ta shiga fezbuk, tafara duba text din frds dinta, kamar kullum da frdrsqt akai, nan tayi accept dinsu tun kafin massages su karasa shigo matah, bata dade a ciki ba ta koma whatsapp
Cikin nishadi take replyn har tazo kan numbrr Afham, tsayawa tayi saboda number tayi matuqar burgeta so speacil, shiga tayi ta duba text din kamar haka "Assalamu Alaiki, Sunana Afham! Ina fatan zan iya kasancewa Abokin firanki"
Murmushi tayi a ranta tace "sunan nashi ma mai dadi, ko ya kamanninshi zasu kasance?? Tunanin Amsar da xata bashi ta tsayayi, data rasa me zata ce mishi ta wuce kawai,
Taci gaba da duba text dinta, har a lokacin "Hmm" yana online, text dinsa nakarshe ta karanta kamar haka "beauty idan ina chart dake jinake gabaki daya natsuwata tadawo gareki"
Kalaman sun matukar mata dadi murmushi tayi wadda yakara bayya kyaunta sannan tafara typing
Ameela "πhmm nima hakan nakeji aduk lokacin da muke chart, hakan yasa a duk lokacin da zamuyi chart sainaje nayi wanka na chaba ado kafin mufara"
Hmm "πbeauty kenan najidadi sosai, gaskiya inason naga irin kalliyar da kikayiwa wannan chart namu"
Ameela " To shikenan,
Daidaita zamanta tayi sanan ta kunna camera, ta dauki wani kyankyawan selfie tatura masa,
Photon yanuna alamar yashiga
Hmm "π wow kinyi kyau sosai, Allah ya mallakamin ke a matsayin matana,
Gaban ameela yafadi ta tsaya tana karewa text din kallo, tana tunanin wace amsa zata bashi,
Nan taji dinn, karar text yakara shigowa, text dinshine kamar haka
Hmm "Naji kinyi shiru bakice ameen ba kobakya sonane"
Ameela tayi rau rau da ido kamar mai shirin yin kuka, ta daura hannunta akan kypat tana tunani mezata rubuta masa...
Na:-♥Rabi'atu sk mash da Mr, Smilesπ
π π π π
π 21 and 22π
Ameelah qagara tayi tabar wayanta tayi charge suna cikin fira da 'Hmm' wayanta ta dauke don ita saboda tsabar son chat ko bata da charge batason ajiye wayan tayi charge.
Daqyar ta gyara dakin cikin sauri ko shara bata tsaya yiba balle aje ga batun abinci, tayi wankanta ta shirya cikin doguwan riga sky blue tayi kyau sosae sai dai shigar kamatah yayi mijinta ne ta mawa, amma ina bayada AMANAR AURE tadauki rudin shaidan,
Da sauri ta karasa inda wayanta ke charge, wayar na lake da chaja ta dauko ta zauna ta kunna data sannan ta shiga fezbuk, tafara duba text din frds dinta, kamar kullum da frdrsqt akai, nan tayi accept dinsu tun kafin massages su karasa shigo matah, bata dade a ciki ba ta koma whatsapp
Cikin nishadi take replyn har tazo kan numbrr Afham, tsayawa tayi saboda number tayi matuqar burgeta so speacil, shiga tayi ta duba text din kamar haka "Assalamu Alaiki, Sunana Afham! Ina fatan zan iya kasancewa Abokin firanki"
Murmushi tayi a ranta tace "sunan nashi ma mai dadi, ko ya kamanninshi zasu kasance?? Tunanin Amsar da xata bashi ta tsayayi, data rasa me zata ce mishi ta wuce kawai,
Taci gaba da duba text dinta, har a lokacin "Hmm" yana online, text dinsa nakarshe ta karanta kamar haka "beauty idan ina chart dake jinake gabaki daya natsuwata tadawo gareki"
Kalaman sun matukar mata dadi murmushi tayi wadda yakara bayya kyaunta sannan tafara typing
Ameela "πhmm nima hakan nakeji aduk lokacin da muke chart, hakan yasa a duk lokacin da zamuyi chart sainaje nayi wanka na chaba ado kafin mufara"
Hmm "πbeauty kenan najidadi sosai, gaskiya inason naga irin kalliyar da kikayiwa wannan chart namu"
Ameela " To shikenan,
Daidaita zamanta tayi sanan ta kunna camera, ta dauki wani kyankyawan selfie tatura masa,
Photon yanuna alamar yashiga
Hmm "π wow kinyi kyau sosai, Allah ya mallakamin ke a matsayin matana,
Gaban ameela yafadi ta tsaya tana karewa text din kallo, tana tunanin wace amsa zata bashi,
Nan taji dinn, karar text yakara shigowa, text dinshine kamar haka
Hmm "Naji kinyi shiru bakice ameen ba kobakya sonane"
Ameela tayi rau rau da ido kamar mai shirin yin kuka, ta daura hannunta akan kypat tana tunani mezata rubuta masa...
Na:-♥Rabi'atu sk mash da Mr, Smilesπ
Sunday, 10 July 2016
AMANAR AURE
π π Amanar Aureπ π
π π π π
π 19 and 20π
Afham bai jira dawowan Aneesah ba ya tashi ya tafi dakinshi cike da farin ciki, ji yake kaman damuwanshi taazo qarshe, Soyayyar Ameela ceh ke ratsa jikinshi tun daga sanda yaga hotanta Yanzunnan!
Wayarshi ya dauko ya shiga gallary, images hotan Ameelah ne farko ya tsaya yana qare matah kallo ko kadan baiso ya dauke ido daga kallonta
Tunanin kiranta yayi harya shiga contacts kuma saiya fasa ya fito ya bude datan shi ya shiga whatsapp yayi refreshing saiga numbrta ta fito, da sauri ya shiga numberta ganin wani hadadden Dp data daura yasha kyau cikin shigar atampa pink ta zubo bakin gashinta mai silbi da yasha gyara fuskarnan tata tasha makeup, naso ace kunganta, ba qaramin kyau Ameela tayi a selfie din ba!
Ya dauki mintina yana kallon pix din nata kafin ya lumshe ido ya bude yana murmushi wani irin farin ciki na ratsashi, shiga yayi zaiyi matah magana amma kuma cikin rashin sa'a bata online, tunani yayi bari yabar mata text idan tahau zata gani (brodza Abdul naga Ya dage yanaso ya hango rubutun da afham yake, daria ya bni nace let it be, mun karantah idan ya turama Ameelan)
Aneesah ce ta shigo dakin tatsaya tana kare masa kallo tana murmushi kafin tace "zan iya karantawa a fuskarka broz, lokaci daya qawatah Ameelah taa sace zuciyannka ko ba haka ba? Taku tafarayi harta karasa bakin gadon tazauna, ta kura masa tana murmushi tace "Kawai kafin in dawo harka tafi, koka mnta wurin zumudi kaa manta da keys dinka, ko duk son ameelar ne?" Daria yayi maicike da farinciki yace "kinsan yayanki sosae 6ter, da gaske ina son qawarki Ameelah!
Aneesah tace "gaskiya naji dadi sosae yayanah, daman Ameelah itace macen data dace dakai, domin nasan yayana yanason macce mai kyau da aji" takarasa maganar da zolaya
Ya shafi kyakkyawan sajenshi tare dayin murmushinshi me kayatarwa yace "shiyasa nakeji dake 6tanah! Kina saurin fahimtar abinda nakeso" murmushi aneesah tayi tamiki masa keys din sannan tatashi tafita takoma dakinta,
Na: ♥Rabiatu sk msh da Mr, Smilesπ
π π π π
π 19 and 20π
Afham bai jira dawowan Aneesah ba ya tashi ya tafi dakinshi cike da farin ciki, ji yake kaman damuwanshi taazo qarshe, Soyayyar Ameela ceh ke ratsa jikinshi tun daga sanda yaga hotanta Yanzunnan!
Wayarshi ya dauko ya shiga gallary, images hotan Ameelah ne farko ya tsaya yana qare matah kallo ko kadan baiso ya dauke ido daga kallonta
Tunanin kiranta yayi harya shiga contacts kuma saiya fasa ya fito ya bude datan shi ya shiga whatsapp yayi refreshing saiga numbrta ta fito, da sauri ya shiga numberta ganin wani hadadden Dp data daura yasha kyau cikin shigar atampa pink ta zubo bakin gashinta mai silbi da yasha gyara fuskarnan tata tasha makeup, naso ace kunganta, ba qaramin kyau Ameela tayi a selfie din ba!
Ya dauki mintina yana kallon pix din nata kafin ya lumshe ido ya bude yana murmushi wani irin farin ciki na ratsashi, shiga yayi zaiyi matah magana amma kuma cikin rashin sa'a bata online, tunani yayi bari yabar mata text idan tahau zata gani (brodza Abdul naga Ya dage yanaso ya hango rubutun da afham yake, daria ya bni nace let it be, mun karantah idan ya turama Ameelan)
Aneesah ce ta shigo dakin tatsaya tana kare masa kallo tana murmushi kafin tace "zan iya karantawa a fuskarka broz, lokaci daya qawatah Ameelah taa sace zuciyannka ko ba haka ba? Taku tafarayi harta karasa bakin gadon tazauna, ta kura masa tana murmushi tace "Kawai kafin in dawo harka tafi, koka mnta wurin zumudi kaa manta da keys dinka, ko duk son ameelar ne?" Daria yayi maicike da farinciki yace "kinsan yayanki sosae 6ter, da gaske ina son qawarki Ameelah!
Aneesah tace "gaskiya naji dadi sosae yayanah, daman Ameelah itace macen data dace dakai, domin nasan yayana yanason macce mai kyau da aji" takarasa maganar da zolaya
Ya shafi kyakkyawan sajenshi tare dayin murmushinshi me kayatarwa yace "shiyasa nakeji dake 6tanah! Kina saurin fahimtar abinda nakeso" murmushi aneesah tayi tamiki masa keys din sannan tatashi tafita takoma dakinta,
Na: ♥Rabiatu sk msh da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
π π Amanar Aure π π
π π π π
π 17 and 18π
Via OHWπ±π
tunda sassafe natashi, naci gaba da rubutuna,
babu abinda yachanza game da chart dinda Ameela takeyi, amma dai jiya bata samu damar chart din dareba,
Ko yau hilal bai tsaya karyawa cikin gidan ba, wanka kawai yayi yadauki jakarsa yawuce gurin aikinsa,
Bayan fitar hilal ta dauki wayarta tayita chart domin bata aikin komai, sabuwar kawarta data samu wato anisa sunyi chart yau mai dadi kuma hartayi save din number ta domin taga anisa tana da kirki sosai, duk wadan da tacewa zasu hadu shabiyun dare jiya, tabashi hakuri tace musu baccine ya dauketa, bata farkaba sai safe... Kujimun karya irin ta Ameela,
*****
A WANI GIDA
Wata wainar ake toyawa,
A Falo suke zaune sunyi jugum jugum, suna jiran amsar daga bakin AFHAM,
Afham yayi shiru ya sunkuyar da kansa kasa, yakasa magana
kawu bello yace "magana muke maka Amma kayi mana shiru, shin kanason AMAL ko kanada wadda kakesone"
Afham ya girgiza kai "aa kawu babu wadda nakeso amma kuma kawu maganar amal dince.."
Abban afham dayake zaune a gefe haushin afham yakamashi yayi saurin cewa "maganar amal dince.. To fada mana, abban afham yajuya ya kalli kawu bello yace "nifa kaine kake masa ta laluma, mumuka haifesa koshine ya haifemu, kagafa saboda gudun irin wannan matsalar yasa naki barinsa yayi karatu anan naija, nakaisa cen waje saboda karya taso ya bijirewa umarninmu, nifa nafada wannan auren shida Amal saifa anyisa domin wannan burin mune tun muna yara"
Kawu bello yace "a a yaya karka yiwa yaron nan abinda bayaso, yanzu dai abarshi yaje yayi shawara, kawu bello yajuya gurin afham yace " tashi kaje kayi shawara zamu nemeka" Afham yatashi ransa abace, shiba macceba amma ace za'ai masa auren dole, shifa baya son Amal dinnan,
Haka dai yashiga dakinsa zuciyarsa cike da wasi2 kala2,
Ya zauna gefen gado yayi jim yana tunanin wani abu saikuma yatashi yafito, yanufi dakin kanwarsa ANISA wadda akoda yaushe itace abokiyar shawararsa,
Akwance yasameta saman gado, Tana dannar waya, yayi sallama sannan yashigo dakin,
Dago kanta tayi tana murmushi ta amsa masa sannan yanemi gure a gefen gado yazauna yadan saka murmushi " chart kike koh, bakida aiki sai chart,.sai ciwon chart yakamaki"
Anisa tayi dariya sosai "la yaya harda wani ciwon chart akwai ne"
Afham yace "sosai ma idan mutum ya nace akan chart to chart zaibi jikinsa mutukar baiyi saba to bazaiji dadi ba"
Anisa tace "toh wannan likitancin kane yaya, anisa tatashi zaune tace "ai nama gama chart din daman wata sabuwar kawace nasamu wallahi yaya karka ganta ta hadu kamar ita tayi kanta,
Anisa tashiga gallery cikin Whtsapp prfil pc takai ga photon ameela tatsaya "kaganta yaya, sunanta ameela, kamar baindiya" tamikawa afham wayar, yakarba, dam yaji gabansa yafadi a lokacin dayayi tozali da kyankywar fuska ameela, sak irin yadda yake neman macce dakyau da diri da kuma kyakkawar surar jiki,
Anisa tana gefe tana dariya ganin yadda afham yakurawa photon ido,
Kamar daga sama taji muryar ummanta tana kiranta, dasauri anisa ta karasa bakin gado tasaka takalminta, tayiwa afham alama da hannu "ina zuwa yaya,.bari nazo musa labule idan yarinyar taimaka," takarasa maganar cike da zolaya dakuma dariya,
Afham gabaki daya pic din yatafi da imaninsa, lumshe ido yayi sannan yasake budewa, tabbas yasamu irin maccen daya jima yana nema, wadda tajima tana zomasa a mafarki,
baimasan da fitar anisa ba yajuyo yayi yana waige waige ganin bata cikin dakin yasa yayi saurin fitowa da wayarsa yashiga xender yatura pic din, sannan yashiga Whtsapp yaga number da aka rubutawa ameela, da sauri yadauki number yayi save a wayarsa ya ruba mata ZABINA,
Sannan yajiyewa anisa wayarta a kan gado yafita yakoma dakinsa,
Akan kado yakwanta yakamo pic din ameela yana kallo yana maimaita sunan a bakinsa, yaa lumshe ido sunan da surar jikinta duk sun masa, tabbas ya yayi gamu da katar kuma yanzunne zai samu damar tunkarar su kawu bello da abbansa yafada musu cewa yasamu wadda yakeso, matukar wadda yake gani a pic dinnan ta aminta dashi, duk azuci yake fadan wadan nan maganganun, a fili kuwa tambayar kansa yake, to ta ina zaifara....
Hmm akwai chakwakiya kenan.. muje zuwa
Na:- ♥Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
π π π π
π 17 and 18π
Via OHWπ±π
tunda sassafe natashi, naci gaba da rubutuna,
babu abinda yachanza game da chart dinda Ameela takeyi, amma dai jiya bata samu damar chart din dareba,
Ko yau hilal bai tsaya karyawa cikin gidan ba, wanka kawai yayi yadauki jakarsa yawuce gurin aikinsa,
Bayan fitar hilal ta dauki wayarta tayita chart domin bata aikin komai, sabuwar kawarta data samu wato anisa sunyi chart yau mai dadi kuma hartayi save din number ta domin taga anisa tana da kirki sosai, duk wadan da tacewa zasu hadu shabiyun dare jiya, tabashi hakuri tace musu baccine ya dauketa, bata farkaba sai safe... Kujimun karya irin ta Ameela,
*****
A WANI GIDA
Wata wainar ake toyawa,
A Falo suke zaune sunyi jugum jugum, suna jiran amsar daga bakin AFHAM,
Afham yayi shiru ya sunkuyar da kansa kasa, yakasa magana
kawu bello yace "magana muke maka Amma kayi mana shiru, shin kanason AMAL ko kanada wadda kakesone"
Afham ya girgiza kai "aa kawu babu wadda nakeso amma kuma kawu maganar amal dince.."
Abban afham dayake zaune a gefe haushin afham yakamashi yayi saurin cewa "maganar amal dince.. To fada mana, abban afham yajuya ya kalli kawu bello yace "nifa kaine kake masa ta laluma, mumuka haifesa koshine ya haifemu, kagafa saboda gudun irin wannan matsalar yasa naki barinsa yayi karatu anan naija, nakaisa cen waje saboda karya taso ya bijirewa umarninmu, nifa nafada wannan auren shida Amal saifa anyisa domin wannan burin mune tun muna yara"
Kawu bello yace "a a yaya karka yiwa yaron nan abinda bayaso, yanzu dai abarshi yaje yayi shawara, kawu bello yajuya gurin afham yace " tashi kaje kayi shawara zamu nemeka" Afham yatashi ransa abace, shiba macceba amma ace za'ai masa auren dole, shifa baya son Amal dinnan,
Haka dai yashiga dakinsa zuciyarsa cike da wasi2 kala2,
Ya zauna gefen gado yayi jim yana tunanin wani abu saikuma yatashi yafito, yanufi dakin kanwarsa ANISA wadda akoda yaushe itace abokiyar shawararsa,
Akwance yasameta saman gado, Tana dannar waya, yayi sallama sannan yashigo dakin,
Dago kanta tayi tana murmushi ta amsa masa sannan yanemi gure a gefen gado yazauna yadan saka murmushi " chart kike koh, bakida aiki sai chart,.sai ciwon chart yakamaki"
Anisa tayi dariya sosai "la yaya harda wani ciwon chart akwai ne"
Afham yace "sosai ma idan mutum ya nace akan chart to chart zaibi jikinsa mutukar baiyi saba to bazaiji dadi ba"
Anisa tace "toh wannan likitancin kane yaya, anisa tatashi zaune tace "ai nama gama chart din daman wata sabuwar kawace nasamu wallahi yaya karka ganta ta hadu kamar ita tayi kanta,
Anisa tashiga gallery cikin Whtsapp prfil pc takai ga photon ameela tatsaya "kaganta yaya, sunanta ameela, kamar baindiya" tamikawa afham wayar, yakarba, dam yaji gabansa yafadi a lokacin dayayi tozali da kyankywar fuska ameela, sak irin yadda yake neman macce dakyau da diri da kuma kyakkawar surar jiki,
Anisa tana gefe tana dariya ganin yadda afham yakurawa photon ido,
Kamar daga sama taji muryar ummanta tana kiranta, dasauri anisa ta karasa bakin gado tasaka takalminta, tayiwa afham alama da hannu "ina zuwa yaya,.bari nazo musa labule idan yarinyar taimaka," takarasa maganar cike da zolaya dakuma dariya,
Afham gabaki daya pic din yatafi da imaninsa, lumshe ido yayi sannan yasake budewa, tabbas yasamu irin maccen daya jima yana nema, wadda tajima tana zomasa a mafarki,
baimasan da fitar anisa ba yajuyo yayi yana waige waige ganin bata cikin dakin yasa yayi saurin fitowa da wayarsa yashiga xender yatura pic din, sannan yashiga Whtsapp yaga number da aka rubutawa ameela, da sauri yadauki number yayi save a wayarsa ya ruba mata ZABINA,
Sannan yajiyewa anisa wayarta a kan gado yafita yakoma dakinsa,
Akan kado yakwanta yakamo pic din ameela yana kallo yana maimaita sunan a bakinsa, yaa lumshe ido sunan da surar jikinta duk sun masa, tabbas ya yayi gamu da katar kuma yanzunne zai samu damar tunkarar su kawu bello da abbansa yafada musu cewa yasamu wadda yakeso, matukar wadda yake gani a pic dinnan ta aminta dashi, duk azuci yake fadan wadan nan maganganun, a fili kuwa tambayar kansa yake, to ta ina zaifara....
Hmm akwai chakwakiya kenan.. muje zuwa
Na:- ♥Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
Amanar Aure π π
π π π π
π 15 and 16π
Via OHWπ±π
Number data rubutawa HMM taduba baya online amma yabar mata sakon cewa yau su hadu karfe shabiyun dare, akwai magana, kuma yaga pic yagode"
Tagyara kwanciya tayi, tai ajiyar zuciya sannan taci gaba da chart dinta,
Tajima tanayi da samarinta, dakuma kawayenta,
Sannan taji ankira sallar la'asar, amma taki ajiye wayar haka taci gaba da chart har aka tayar da salla, aka gama kamar ba a kunnen akayiba, ko motsawa batayiba, balle tasa niyar tashi tayi sallah,
Saida tagaji sannan tatashi ta ajiye wayar akan gado tanufi bandaki tayi alwala, tun acikin bandaki takejin karar wayarta, amma taki fitowa saida tagama alwala sannan tafito,
Tataras anmata, 3miss call,
Zare ido tayi alokacin data duba number babu shakka number guy din nan ce wadda yayi mata maganar banza a Whtsapp chart tayi block dinsa, dafe baki tayi tana mamaki tace "nashiga ukku"
Dasauri tashiga blacklist tasaka number shi sanann tajiye wayar tajanyo sallaya tafara sallah,
Bayan tagama sallah, tadanyi adu oi sannan takara janyo wayarta tana kallon pic dinda sukayi dazu ita da kawarta amrah,
A hakali taji anturo kofar dakin anshigo,
Hilal ne rike da jakar aiki a hannunsa alamar gajiya ta bayya a fuskarsa karara, tashi tayi, tai masa sannu dazuwa, sannan takarbi jakarsa, cike dajindadi,
Hilal yakarasa bakin gado yazauna, bayan takai jakar a mazauninta,
Ameela tazo tazauna kusa dashi tana murmushi "Dee mezakayi wanka, ko bacci ka huta domin naga alamar kagaji."
Hilal yajuyo ya kalleta cike da kasala yaja tsaki, kamar mai rowar muryarsa yace " wanka zanyi, kuma idan nafito zanzo muyi fira kafin sallar magrib",
Ameela tace "to shikenan, bari na hada maka ruwan zafi" tana karasa maganar tatashi tanufi bandaki, bada jimawaba tafito tace "Dee evry thng is rdy"
Hilal yatashi yacire kayansa ya daura tawul yanufi bandaki,
Bayan yafito suka zauna sukayi fira irin ta mata da miji, har zuwa magriba, sannan hilal yafita yaje masallaci yayi sallah,
Bai dawo gida saida aka kira isha akayi sallar isha, bayan angama sannan yadawo gida, yatsaya yarufe kofofin gidan sannan yakaraso cikin gidan,
A kan kujera yasameta tana dannar wayarta, tanajin shigowarsa tayi sauri ta ajiye, tana murmushi,
Shima ya mayar mata da amsar murmushinta kafin yakaraso gurinta yasamu kujera yazauna, suka kara taba fira, sannan hilal yatashi yace "tashi muje mukwanta" bata musa masaba tatashi suka nufi daki,
(A lokacin harna shiga dakin nafara rubuto muku abinda zai wakana sai abdul yayi saurin janyoni baya, yace karnaje lekon asirin ma aurata bakyau, banshiga dakinba, nafito amma ina gani aka kashe wutar dakin), ... Tooohπ«
Na:- ♥Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
π π π π
π 15 and 16π
Via OHWπ±π
Number data rubutawa HMM taduba baya online amma yabar mata sakon cewa yau su hadu karfe shabiyun dare, akwai magana, kuma yaga pic yagode"
Tagyara kwanciya tayi, tai ajiyar zuciya sannan taci gaba da chart dinta,
Tajima tanayi da samarinta, dakuma kawayenta,
Sannan taji ankira sallar la'asar, amma taki ajiye wayar haka taci gaba da chart har aka tayar da salla, aka gama kamar ba a kunnen akayiba, ko motsawa batayiba, balle tasa niyar tashi tayi sallah,
Saida tagaji sannan tatashi ta ajiye wayar akan gado tanufi bandaki tayi alwala, tun acikin bandaki takejin karar wayarta, amma taki fitowa saida tagama alwala sannan tafito,
Tataras anmata, 3miss call,
Zare ido tayi alokacin data duba number babu shakka number guy din nan ce wadda yayi mata maganar banza a Whtsapp chart tayi block dinsa, dafe baki tayi tana mamaki tace "nashiga ukku"
Dasauri tashiga blacklist tasaka number shi sanann tajiye wayar tajanyo sallaya tafara sallah,
Bayan tagama sallah, tadanyi adu oi sannan takara janyo wayarta tana kallon pic dinda sukayi dazu ita da kawarta amrah,
A hakali taji anturo kofar dakin anshigo,
Hilal ne rike da jakar aiki a hannunsa alamar gajiya ta bayya a fuskarsa karara, tashi tayi, tai masa sannu dazuwa, sannan takarbi jakarsa, cike dajindadi,
Hilal yakarasa bakin gado yazauna, bayan takai jakar a mazauninta,
Ameela tazo tazauna kusa dashi tana murmushi "Dee mezakayi wanka, ko bacci ka huta domin naga alamar kagaji."
Hilal yajuyo ya kalleta cike da kasala yaja tsaki, kamar mai rowar muryarsa yace " wanka zanyi, kuma idan nafito zanzo muyi fira kafin sallar magrib",
Ameela tace "to shikenan, bari na hada maka ruwan zafi" tana karasa maganar tatashi tanufi bandaki, bada jimawaba tafito tace "Dee evry thng is rdy"
Hilal yatashi yacire kayansa ya daura tawul yanufi bandaki,
Bayan yafito suka zauna sukayi fira irin ta mata da miji, har zuwa magriba, sannan hilal yafita yaje masallaci yayi sallah,
Bai dawo gida saida aka kira isha akayi sallar isha, bayan angama sannan yadawo gida, yatsaya yarufe kofofin gidan sannan yakaraso cikin gidan,
A kan kujera yasameta tana dannar wayarta, tanajin shigowarsa tayi sauri ta ajiye, tana murmushi,
Shima ya mayar mata da amsar murmushinta kafin yakaraso gurinta yasamu kujera yazauna, suka kara taba fira, sannan hilal yatashi yace "tashi muje mukwanta" bata musa masaba tatashi suka nufi daki,
(A lokacin harna shiga dakin nafara rubuto muku abinda zai wakana sai abdul yayi saurin janyoni baya, yace karnaje lekon asirin ma aurata bakyau, banshiga dakinba, nafito amma ina gani aka kashe wutar dakin), ... Tooohπ«
Na:- ♥Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
π π Amanar Aure π π
π π π
π 13 and 14π
Via OHWπ±π
Sai 12pm na rana amrah tabar gidan, haka baki suka dinga zuwan gidan zuwa ganin amarya,
Ameela tarika tarbar bakin hannu bibbiyu,
Misalin karfe biyu narana bayan ameela tagama sallar azahar sannan tadaura indomi guda biyu, bada jimawaba tadafe indomi kan danni table ta daura indomi ta cinyeta tas sanna tatashi tashiga bandaki tayi wanka, tafito tasake sabon shiri, cikin atamfa dunkin yasha aiki, kuma yakama jikinta sosai tayi kyau abinta,
Kangado ta kwanta ta janyo wayarta ta kunna DATA tana jiran shigowar messages,
Cikin seconds messages suka fara shigowa,
Bayan sun gama shigowa ameela tadanna hannunta akan Facebook,
Text tafara gani na wani frd dinta wadda yace mata shi dan fim ne kuma yana online, da sauri tashiga wurinsa bayan tagama karanta text dinda yayi mata, wadda yayi mata jiya dadare bata gansaba wayarta tadauke,
Ameela "barka da warka"
Dan fim "barka dai mai kyau meyasa jiya muna cikin chart kika fita, kina fita sainaji duk chart din badadi, gaskiya nayi miss dinki beauty"
Ameela taja nunfashi tana kallon text dinsa kafin tace "hmm sory wlh wayatace tadauke, yau baku aikine, naganka online, da rana"
Dan fim "hmm muna aiki mana yanzu haka ina gurin shooting wani fim ALLURA DA ZARE, muna tare da rahama sadau da Adam zango"
Ameela ta dafe baki cike da jindadi tana masifar son rahama sadau saboda yadda take rawa, tana burgeta,
Ameeela "woow my rahama tana tare daku yanzu, wayyo jinake kamar nabiyo iska nazo naganta, dan Allah kace mata fan dinta tana gaidata"
Dan fim "hmm zataji, karki damu mai kyau aike tamusamman ce agurina, dama ace zakiyi fim, dasai kinfi rahama fans"
Ameela "hmm inada sha'awar yin fim"
Dan fim "ayya to kizo ai zaki samu shiga indai kinaxa kyau, da ilimi, kuma ina tare dake zanmiki hanya,
Baijira tayi reapply ba yasake turamata
"Sorry director yakirani, yanzu zamu koma aiki, muhadu 12:00am zamuyi magana sai anjima beauty"
Ameela "to shikenan saimun hadu" tafito daga cikin username dinsa sannan tashiga duba notification dinta da kuma frd reqst da aka turo mata kuma duk tayi accept duka mazane babu macce ko daya, a kalla kullum zata samu frd reqst kusan mutum ashirin kuma duk maza,
Hakadai takare da Facebook, sannan tafito tashiga Whtsapp,
Badama tafara duba texts dinta bakuwar numbers tagani har guda ukku, sai sauran messages na grp dakuma kawayenta da samarinta,
Bakuwar number tafarko tafara budewa sakone kamar haka "aslm, sunana ANISA daga gombe gaskiya pic dinnan dakika saka yamun kyau shine naji ina son kizamo kawata daga Sun shine grp"
Ameela tayi murmushi kafin tafara typing na reapply, "wslm, sannunki da zuwa kuma nagode, nikuma sunana Ameela"
Bayan tagama typing din tatura mata sannan tafito tashiga bakuwar number tabiyu, sallamace kawai akayi mata tayi reapply sannan tafito ta duba ta ukkun, sakone kamar haka "wow kyankyawan surar jiki kamar na bata, ga manyan boobs, gaskiya ta ko ina kin hadu"
Tsaki taja tafara typing "kai malam dakata nifa matar aurece"
Ta sender masa daidai dayana online,
Alamu tagani na tabbas yagani kuma yakaranta, a saman number aka rubuta is typing,
Ta mannawa number ido tana jiran zuwan sakon, bada nimawaba sakon yashigo ta danna cikin number tafara karantawa "π wai matar aure, to ainima namijin aure ne, to koma daike mecece, nidai nagani inaso kuma, ina fatan zan more dake, sunana kamal"
Ameela jitayi kamar tayi block dinsa saikuma tafasa
Ameela "kafita harkata nagaya maka nifa matar aurece, kuma ni bayar iska bace"
Kamal "hmm kwantar da hankalinki yan mata nifa ba tabaki zanyiba kawai dai zamuna rikayin sex chart dakuma send pic din .... Kidai gane, gaskiya kinada kyau sosai domin ni harna sace pic dinki a dp dinki yanzu haka shinake kallo inasamun natsuwa"
Ameela cike dajin haushinsa tarubuta masa "dan banza, marar aikinyi tare tsaki sanann tayi block dinsa,
Sannan tafito taci gaba da sauran text dinta,
(Nace yayi kyau Yau Ameela ta hadu da gamonta, irin mazan nan masu lalata sakankun mata a chart, Allah ya shirya mu" ameen
Na:- ♥Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
π π π
π 13 and 14π
Via OHWπ±π
Sai 12pm na rana amrah tabar gidan, haka baki suka dinga zuwan gidan zuwa ganin amarya,
Ameela tarika tarbar bakin hannu bibbiyu,
Misalin karfe biyu narana bayan ameela tagama sallar azahar sannan tadaura indomi guda biyu, bada jimawaba tadafe indomi kan danni table ta daura indomi ta cinyeta tas sanna tatashi tashiga bandaki tayi wanka, tafito tasake sabon shiri, cikin atamfa dunkin yasha aiki, kuma yakama jikinta sosai tayi kyau abinta,
Kangado ta kwanta ta janyo wayarta ta kunna DATA tana jiran shigowar messages,
Cikin seconds messages suka fara shigowa,
Bayan sun gama shigowa ameela tadanna hannunta akan Facebook,
Text tafara gani na wani frd dinta wadda yace mata shi dan fim ne kuma yana online, da sauri tashiga wurinsa bayan tagama karanta text dinda yayi mata, wadda yayi mata jiya dadare bata gansaba wayarta tadauke,
Ameela "barka da warka"
Dan fim "barka dai mai kyau meyasa jiya muna cikin chart kika fita, kina fita sainaji duk chart din badadi, gaskiya nayi miss dinki beauty"
Ameela taja nunfashi tana kallon text dinsa kafin tace "hmm sory wlh wayatace tadauke, yau baku aikine, naganka online, da rana"
Dan fim "hmm muna aiki mana yanzu haka ina gurin shooting wani fim ALLURA DA ZARE, muna tare da rahama sadau da Adam zango"
Ameela ta dafe baki cike da jindadi tana masifar son rahama sadau saboda yadda take rawa, tana burgeta,
Ameeela "woow my rahama tana tare daku yanzu, wayyo jinake kamar nabiyo iska nazo naganta, dan Allah kace mata fan dinta tana gaidata"
Dan fim "hmm zataji, karki damu mai kyau aike tamusamman ce agurina, dama ace zakiyi fim, dasai kinfi rahama fans"
Ameela "hmm inada sha'awar yin fim"
Dan fim "ayya to kizo ai zaki samu shiga indai kinaxa kyau, da ilimi, kuma ina tare dake zanmiki hanya,
Baijira tayi reapply ba yasake turamata
"Sorry director yakirani, yanzu zamu koma aiki, muhadu 12:00am zamuyi magana sai anjima beauty"
Ameela "to shikenan saimun hadu" tafito daga cikin username dinsa sannan tashiga duba notification dinta da kuma frd reqst da aka turo mata kuma duk tayi accept duka mazane babu macce ko daya, a kalla kullum zata samu frd reqst kusan mutum ashirin kuma duk maza,
Hakadai takare da Facebook, sannan tafito tashiga Whtsapp,
Badama tafara duba texts dinta bakuwar numbers tagani har guda ukku, sai sauran messages na grp dakuma kawayenta da samarinta,
Bakuwar number tafarko tafara budewa sakone kamar haka "aslm, sunana ANISA daga gombe gaskiya pic dinnan dakika saka yamun kyau shine naji ina son kizamo kawata daga Sun shine grp"
Ameela tayi murmushi kafin tafara typing na reapply, "wslm, sannunki da zuwa kuma nagode, nikuma sunana Ameela"
Bayan tagama typing din tatura mata sannan tafito tashiga bakuwar number tabiyu, sallamace kawai akayi mata tayi reapply sannan tafito ta duba ta ukkun, sakone kamar haka "wow kyankyawan surar jiki kamar na bata, ga manyan boobs, gaskiya ta ko ina kin hadu"
Tsaki taja tafara typing "kai malam dakata nifa matar aurece"
Ta sender masa daidai dayana online,
Alamu tagani na tabbas yagani kuma yakaranta, a saman number aka rubuta is typing,
Ta mannawa number ido tana jiran zuwan sakon, bada nimawaba sakon yashigo ta danna cikin number tafara karantawa "π wai matar aure, to ainima namijin aure ne, to koma daike mecece, nidai nagani inaso kuma, ina fatan zan more dake, sunana kamal"
Ameela jitayi kamar tayi block dinsa saikuma tafasa
Ameela "kafita harkata nagaya maka nifa matar aurece, kuma ni bayar iska bace"
Kamal "hmm kwantar da hankalinki yan mata nifa ba tabaki zanyiba kawai dai zamuna rikayin sex chart dakuma send pic din .... Kidai gane, gaskiya kinada kyau sosai domin ni harna sace pic dinki a dp dinki yanzu haka shinake kallo inasamun natsuwa"
Ameela cike dajin haushinsa tarubuta masa "dan banza, marar aikinyi tare tsaki sanann tayi block dinsa,
Sannan tafito taci gaba da sauran text dinta,
(Nace yayi kyau Yau Ameela ta hadu da gamonta, irin mazan nan masu lalata sakankun mata a chart, Allah ya shirya mu" ameen
Na:- ♥Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
Amanar Aure
π π π π
π 11 and 12π
Via OHWπ±π
Wurin shirinta ta nufa tajanyo wasu hadandin tufafi, kananun kayane riga da wando, kayan sunyi matukar mata kyau,
Tana tsaye tana kallon kanta ta madubi tajiyo sallama a falo, da sauri takarasa bakin gado tadauko wayarta, sannan tafita falo,
Kawarta AMEERA tagani wadda suke kira da Amrah,
Suka rungume cikin jindadi da farin ciki, Amrah tafito daga jikin ameela tatsaya tana kare mata kallo tayi dariya tace " bakida dama kawata kinga wani kyau da kika kara kuwa, lallai auren nan ya karbeki, su haske manya" ameela ta yamutse fuska " ke dalla banson shashanci, wane aurene ya karbeni, nida ko morar first night dita banba" amrah ta zare ido "toh fa meya hana "
Ameela tayi murmushi tace "aikinsani mutum ne mana chart yadaukemun hankali, zoma kigani" taja hannun amrah suka zauna, ameela ta fitar da wayarta, tashiga ciki number nan HMM, tafara nunawa amrah photon guy din,
"Kinga wannan shine nake gayi miki jiya lokacin da muke cikin mota za'a kawoni gidan nan, shine guy dinda yadaukemun hankali jiya mukayita chart har kusan karfe 3 nadare, kinga pic dinsanan yacemun dan kaduna ne"
Amrah idonta nakan photon tace "aikuwa nasan za a rina wannan ai sai kaduna, ammafa ya hadu"
Ameela tayi murmushi "yace nima natura masa nawa"
Amrah tajuyo ta kalleta da mamaki "to tura masan zakiyi"
Ameela tace "eh mana to miye a ciki bafa a gari daya mukeba balle kice mijina zai iya ganin pic din, ni barima kigani, Ameela ta mike tsaye tana gyara dress dinta, tayi wata irin tsayuwa tace " yimin pic a wayata nashirya"
Amrah tace "a a ameela banbaki shawarar kitura masa photon kiba, kifa tuna akwai AMANAR AURE akan kifa"
Ameela ta tsuke fuska ta harare amrah "Amanar taci ubanta, ina ruwanki nidai kimun pic nace komai yafaru ai baruwanki, ruwanane, nidai kawai idan zakimun kimin, idan kuwa bazaki minba naji ahe"
"A a zamma yimiki, gyara tsayuwar zan dauka" amrah tafada bayan tashiga camera, tadaidaita fuskar ameela nan tafara bata flasher, ameela sai chanza style ake, wani style ko budurwa bazata yisa balle ita datakeda aure,
Bayan tayi dauka takai goma sannan ta karbi wayar tazo tazau kusa ga amrah "gyara muyi selfies" amrah ta gyara badama suka fara snapping din pics masu kyaun gaske.,
Bayan sungama selfies
Ameela tana murmushi cike da jindadi tace " yau dp zaici ubansa, domin idan nafara dura pic dinnan sai..." Amrah tana rike dawayar tace "kawata kinga wannan pic dinnan kuwa wlh yayi bala'in kyau" ta nunawa ameela daya daga cikin pic dinda taimata ne, Ameela tace "wow kamar baniba, dan Allah bani nadaurasa a dp" Amrah ta mika mata wayar, ameela takarba tadaura pic din a dp, sannan taturawa HMM sauran pics din kusan goma tatura masa, daga kasan pic din tarubuta gasunan"
Sannan ta rufe data tajuyo sukaci gaba da fira ita da amrah,
Na:-♥Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
π π π π
π 11 and 12π
Via OHWπ±π
Wurin shirinta ta nufa tajanyo wasu hadandin tufafi, kananun kayane riga da wando, kayan sunyi matukar mata kyau,
Tana tsaye tana kallon kanta ta madubi tajiyo sallama a falo, da sauri takarasa bakin gado tadauko wayarta, sannan tafita falo,
Kawarta AMEERA tagani wadda suke kira da Amrah,
Suka rungume cikin jindadi da farin ciki, Amrah tafito daga jikin ameela tatsaya tana kare mata kallo tayi dariya tace " bakida dama kawata kinga wani kyau da kika kara kuwa, lallai auren nan ya karbeki, su haske manya" ameela ta yamutse fuska " ke dalla banson shashanci, wane aurene ya karbeni, nida ko morar first night dita banba" amrah ta zare ido "toh fa meya hana "
Ameela tayi murmushi tace "aikinsani mutum ne mana chart yadaukemun hankali, zoma kigani" taja hannun amrah suka zauna, ameela ta fitar da wayarta, tashiga ciki number nan HMM, tafara nunawa amrah photon guy din,
"Kinga wannan shine nake gayi miki jiya lokacin da muke cikin mota za'a kawoni gidan nan, shine guy dinda yadaukemun hankali jiya mukayita chart har kusan karfe 3 nadare, kinga pic dinsanan yacemun dan kaduna ne"
Amrah idonta nakan photon tace "aikuwa nasan za a rina wannan ai sai kaduna, ammafa ya hadu"
Ameela tayi murmushi "yace nima natura masa nawa"
Amrah tajuyo ta kalleta da mamaki "to tura masan zakiyi"
Ameela tace "eh mana to miye a ciki bafa a gari daya mukeba balle kice mijina zai iya ganin pic din, ni barima kigani, Ameela ta mike tsaye tana gyara dress dinta, tayi wata irin tsayuwa tace " yimin pic a wayata nashirya"
Amrah tace "a a ameela banbaki shawarar kitura masa photon kiba, kifa tuna akwai AMANAR AURE akan kifa"
Ameela ta tsuke fuska ta harare amrah "Amanar taci ubanta, ina ruwanki nidai kimun pic nace komai yafaru ai baruwanki, ruwanane, nidai kawai idan zakimun kimin, idan kuwa bazaki minba naji ahe"
"A a zamma yimiki, gyara tsayuwar zan dauka" amrah tafada bayan tashiga camera, tadaidaita fuskar ameela nan tafara bata flasher, ameela sai chanza style ake, wani style ko budurwa bazata yisa balle ita datakeda aure,
Bayan tayi dauka takai goma sannan ta karbi wayar tazo tazau kusa ga amrah "gyara muyi selfies" amrah ta gyara badama suka fara snapping din pics masu kyaun gaske.,
Bayan sungama selfies
Ameela tana murmushi cike da jindadi tace " yau dp zaici ubansa, domin idan nafara dura pic dinnan sai..." Amrah tana rike dawayar tace "kawata kinga wannan pic dinnan kuwa wlh yayi bala'in kyau" ta nunawa ameela daya daga cikin pic dinda taimata ne, Ameela tace "wow kamar baniba, dan Allah bani nadaurasa a dp" Amrah ta mika mata wayar, ameela takarba tadaura pic din a dp, sannan taturawa HMM sauran pics din kusan goma tatura masa, daga kasan pic din tarubuta gasunan"
Sannan ta rufe data tajuyo sukaci gaba da fira ita da amrah,
Na:-♥Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
π π Amanar Aure π π
π π π π
π 9 and 10π
Via OHWπ±π
Ameela tace "to shikenan mekakeso nadafa maka idan kadawo"
Hilal yace "basai kindafamin komaiba, zan siyo abinci nazo dashi idan dai ke kinada bukata kidafa kici,.na janye miki girki harzuwa nan da sati daya, ya durkusa yana kokarin saka takalmasa cover shoes, bayan yakarasa sakawa yace "to ni zan wuce, ki kularmun da kanki saina dawo" bai jira tayi maganaba yafita yabar dakin,
Bayan fitarsa ameela tayi ajiyar zuciya sannan takarsa bakin drowar tadauko hijab dinta tafara sallah,
Bayan takarasa sallah, dasauri tatashi babu ko adu' a, tafita falo (najuyo na kalli abdul nace ina kuma ameela xataje ko adu'a batayi ba, Abdul yace nima ina nasani kawai dai musa ido mugani)
Da isarta falo ta nufi gurin data saka chaji jiya wayarta tadauko, ta kunna domin akashe take,
Bayan wayar ta bude, tadan tsaya tana kallon wayar cen taji messages sun fara shigowa, daman DATA dinta a kunne take tunjiyar da wayar tadauke,
Wayar tacika full chaji, ta sance wayar a daga chaja, takoma daki, saman gado tazauna tafara bude massages dinta,
Whtsapp tafara shiga, edonta yafada kan wata number data rubutawa HMM, image taga sunshigo acikin sakon number, da sauri tafara download dinsu, pic ne guda ukku, suka bude wani hadanden guy ne yasha wanka, ga makemen gilass a fuskarsa, a hankali bakinta yabude tace "wow, guy di ba laifi"
A kasan image din anrubuta "ganawa pic nan dan Allah kituromin naki"
murmushi kawai tayi taci gaba da dundunba masseges dinta, cike da farin ciki tanai musu reapply,
Tafi kusan minti 30 tana chart sannan tatashi ta ajiye wayar tanufi bandaki tayi wanka, tafito, tanufi gaban mirror tafara chaba ado,
Abinka ga kyankyawa bawani jimawa tayi tana mek up dinba, ta kammala tayi masifar kyau tatsaya tana kallon kanta a madubi, tana murmushi, a lokacin ne kyanta yakara bayyana, (sakin baki nayi ina kallon wane irin kyaune ga ameela aiko a cikin indiyawa aka kaita tsaf zata sare dasu, gab naji a dakeni tabaya a firgice nadawo daga duniyar tunanin dana shiga nakama bakin alkalamina naci gaba da rubutu "
Na:- ♥Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
π π π π
π 9 and 10π
Via OHWπ±π
Ameela tace "to shikenan mekakeso nadafa maka idan kadawo"
Hilal yace "basai kindafamin komaiba, zan siyo abinci nazo dashi idan dai ke kinada bukata kidafa kici,.na janye miki girki harzuwa nan da sati daya, ya durkusa yana kokarin saka takalmasa cover shoes, bayan yakarasa sakawa yace "to ni zan wuce, ki kularmun da kanki saina dawo" bai jira tayi maganaba yafita yabar dakin,
Bayan fitarsa ameela tayi ajiyar zuciya sannan takarsa bakin drowar tadauko hijab dinta tafara sallah,
Bayan takarasa sallah, dasauri tatashi babu ko adu' a, tafita falo (najuyo na kalli abdul nace ina kuma ameela xataje ko adu'a batayi ba, Abdul yace nima ina nasani kawai dai musa ido mugani)
Da isarta falo ta nufi gurin data saka chaji jiya wayarta tadauko, ta kunna domin akashe take,
Bayan wayar ta bude, tadan tsaya tana kallon wayar cen taji messages sun fara shigowa, daman DATA dinta a kunne take tunjiyar da wayar tadauke,
Wayar tacika full chaji, ta sance wayar a daga chaja, takoma daki, saman gado tazauna tafara bude massages dinta,
Whtsapp tafara shiga, edonta yafada kan wata number data rubutawa HMM, image taga sunshigo acikin sakon number, da sauri tafara download dinsu, pic ne guda ukku, suka bude wani hadanden guy ne yasha wanka, ga makemen gilass a fuskarsa, a hankali bakinta yabude tace "wow, guy di ba laifi"
A kasan image din anrubuta "ganawa pic nan dan Allah kituromin naki"
murmushi kawai tayi taci gaba da dundunba masseges dinta, cike da farin ciki tanai musu reapply,
Tafi kusan minti 30 tana chart sannan tatashi ta ajiye wayar tanufi bandaki tayi wanka, tafito, tanufi gaban mirror tafara chaba ado,
Abinka ga kyankyawa bawani jimawa tayi tana mek up dinba, ta kammala tayi masifar kyau tatsaya tana kallon kanta a madubi, tana murmushi, a lokacin ne kyanta yakara bayyana, (sakin baki nayi ina kallon wane irin kyaune ga ameela aiko a cikin indiyawa aka kaita tsaf zata sare dasu, gab naji a dakeni tabaya a firgice nadawo daga duniyar tunanin dana shiga nakama bakin alkalamina naci gaba da rubutu "
Na:- ♥Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
π π Amanar Aure π π
π π π π
π 7 and 8π
Via OHWπ±π
Washe gari
Tun 5:30am hilal yafarka daga bacci, (Allah sarki hilal, bai samu bacci mai dadiba, kamar irin wanda ko wane ango yakenema a daren farkonsa) haka yatashi yaje yayi alwala, sannan yadawo yatsaya yana karewa Ameela kallon, ba shakka bacci takeyi harda minshari, hilal ya girgiza kai yafita yanufi masallaci,
Bayan ankarasa sallah hilal yatsaya masallaci yayi addu'oi sosai akan aurensu, Allah ya basu zuria dayyaba,
Koda yagama addu'oin sa haske safiya yafara fito, nan yabaro masallaci yadawo gida,
Kan gadon daya barta kwance anan yasameta, ko alamun tashi batayiba,
Yadan tsaya yana kallonta kafin yasa hannu ya daki kafarta "kee...kee..Ameela, kitashi" tayi mika sannan tayi nishi mai karfi, ta bubbude hannaye kamar mai shirin tashi sai kuma ta fasa ta koma kwance,
Hilal yaja tsaki yakara dukan kafarta, takara jan nunfashi cikin muryar bacci tace "lafiya wai"
Hilal yace "ina kuwa lfy gashi har gari yawaye bakiyi sallar ba"
Ameela taja tsaki ta ya mutse fuska "haba Dee yanzu dan Allah ina amarya zaa tasheni da wannan safiya ai kamata yayi abarni natashi dakaina, dan Allah katafi kabarni" takara komawa kwance,
Ran hilal yabace jiyakeyi kamar yakai mata duka, meya shiga tsakaninsu da har zatace tana amarya za a tasheta, yace " ameela banason rainin hankali, kitashifa nace"
"To jeka naji zantashi" Ameela tafada tana kwance,
Hilal yakara jan tsaki, ya juya yakarasa bakin drower ya ajiye tazbi dinsa sannan, ya cire jallabiyar dake jikinsa ya dauko tawul nawanka yadaura sannan yanufi bandaki,
Kusan minti goma yayi acikin bandakin sannan yafito, still tana nan inda take, baccin ta takeyi,
Falo yafita yaje yadauko ruwan sanyi a firjin yazo ya auka mata su,
Da karfi tafarka "nashiga ukku na lalace" tafada cikin magagin bacci,
Yayi tsaye akanta yana jiran yashewar idanunta,
A hankali ta bude idonta suka hada ido, talura da yanayinsa ransa yabace matuka,
Sannan ta kauda kai daga kallosa tasaukar da murya "kayi hkr Dee wlh bacci ne yahau kaina"
Cikin hargowa hilal yace "wane irin bacci dazai hanaki sallah da wuri, idonsa yakai ga agogon dayake manne a ginin dakin, yace " duba agogo kigani karfe 7 harta wuce kinan nan kina bacci, yaushe kika tashi kuma yaushe kikahadamin kayan breakfast, koso kike naje waje naci, da auren nawa"
A hankali ameela ta tasauko daga kan gado tatsaya tana kallon hilal tace "ai amarya bata abinci sai tayi sati daya, haka naji ana fada"
Wani irin haushi hilal yaji kamar ya fashe da kuka yace "to shikenan tunda amarya bata abinci saitabar angonta da yunwa"
yana karasa maganar yanufi wuri shirinsa,
Ameela tayi murmushi tanufi bandaki tafara alwala,
Koda takarasa alwala tafito hilal yakammala shirinsa,
Ta tsaya abakin kofar ban dakin tana tsantsefe hannayenta, ta kalli hilal cike da mamaki "fita zakayj bazaka jira na kammala sallar na shirya maka breakfast dinba"
Yajuyo ya kalleta cike da jin haushinta, sai kuma ya danne bacin ransa, (domin bacin rai bayada wani amfani, hasali karshen bacin raima nadama yake kawowa) tana tsaye bakin kofar bandaki, baice da ita uffanba, yaje yadauko jakarsa ta zuwa aiki sannan yayi ajiyar zuciya yace "kibarshi kawai naci a waje, saboda idan natsaya jiranki zan iya yin late"
Ta shagwabe fuska "nidai Dan Allah katsaya,.karfa mutane sufara zagina suce wayewar garin daren aurenmu, an ganka kanacin abinci a waje"
murmushin karfin hali hilal ya kirkira kafin yace "bakomai matata ai kowa nada uzuri dan Haka namiki uzuri amma nayau kadai, karki kuskura kikara aikata irin hakan"
Ameela ta sunkuyar dakai cike da kunya, kalaman hilal suna matukar sanyata kunyarsa mutum baida zafin rai, dama haka takeson miji mai sanyin hali,
Na:-♥Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
π π π π
π 7 and 8π
Via OHWπ±π
Washe gari
Tun 5:30am hilal yafarka daga bacci, (Allah sarki hilal, bai samu bacci mai dadiba, kamar irin wanda ko wane ango yakenema a daren farkonsa) haka yatashi yaje yayi alwala, sannan yadawo yatsaya yana karewa Ameela kallon, ba shakka bacci takeyi harda minshari, hilal ya girgiza kai yafita yanufi masallaci,
Bayan ankarasa sallah hilal yatsaya masallaci yayi addu'oi sosai akan aurensu, Allah ya basu zuria dayyaba,
Koda yagama addu'oin sa haske safiya yafara fito, nan yabaro masallaci yadawo gida,
Kan gadon daya barta kwance anan yasameta, ko alamun tashi batayiba,
Yadan tsaya yana kallonta kafin yasa hannu ya daki kafarta "kee...kee..Ameela, kitashi" tayi mika sannan tayi nishi mai karfi, ta bubbude hannaye kamar mai shirin tashi sai kuma ta fasa ta koma kwance,
Hilal yaja tsaki yakara dukan kafarta, takara jan nunfashi cikin muryar bacci tace "lafiya wai"
Hilal yace "ina kuwa lfy gashi har gari yawaye bakiyi sallar ba"
Ameela taja tsaki ta ya mutse fuska "haba Dee yanzu dan Allah ina amarya zaa tasheni da wannan safiya ai kamata yayi abarni natashi dakaina, dan Allah katafi kabarni" takara komawa kwance,
Ran hilal yabace jiyakeyi kamar yakai mata duka, meya shiga tsakaninsu da har zatace tana amarya za a tasheta, yace " ameela banason rainin hankali, kitashifa nace"
"To jeka naji zantashi" Ameela tafada tana kwance,
Hilal yakara jan tsaki, ya juya yakarasa bakin drower ya ajiye tazbi dinsa sannan, ya cire jallabiyar dake jikinsa ya dauko tawul nawanka yadaura sannan yanufi bandaki,
Kusan minti goma yayi acikin bandakin sannan yafito, still tana nan inda take, baccin ta takeyi,
Falo yafita yaje yadauko ruwan sanyi a firjin yazo ya auka mata su,
Da karfi tafarka "nashiga ukku na lalace" tafada cikin magagin bacci,
Yayi tsaye akanta yana jiran yashewar idanunta,
A hankali ta bude idonta suka hada ido, talura da yanayinsa ransa yabace matuka,
Sannan ta kauda kai daga kallosa tasaukar da murya "kayi hkr Dee wlh bacci ne yahau kaina"
Cikin hargowa hilal yace "wane irin bacci dazai hanaki sallah da wuri, idonsa yakai ga agogon dayake manne a ginin dakin, yace " duba agogo kigani karfe 7 harta wuce kinan nan kina bacci, yaushe kika tashi kuma yaushe kikahadamin kayan breakfast, koso kike naje waje naci, da auren nawa"
A hankali ameela ta tasauko daga kan gado tatsaya tana kallon hilal tace "ai amarya bata abinci sai tayi sati daya, haka naji ana fada"
Wani irin haushi hilal yaji kamar ya fashe da kuka yace "to shikenan tunda amarya bata abinci saitabar angonta da yunwa"
yana karasa maganar yanufi wuri shirinsa,
Ameela tayi murmushi tanufi bandaki tafara alwala,
Koda takarasa alwala tafito hilal yakammala shirinsa,
Ta tsaya abakin kofar ban dakin tana tsantsefe hannayenta, ta kalli hilal cike da mamaki "fita zakayj bazaka jira na kammala sallar na shirya maka breakfast dinba"
Yajuyo ya kalleta cike da jin haushinta, sai kuma ya danne bacin ransa, (domin bacin rai bayada wani amfani, hasali karshen bacin raima nadama yake kawowa) tana tsaye bakin kofar bandaki, baice da ita uffanba, yaje yadauko jakarsa ta zuwa aiki sannan yayi ajiyar zuciya yace "kibarshi kawai naci a waje, saboda idan natsaya jiranki zan iya yin late"
Ta shagwabe fuska "nidai Dan Allah katsaya,.karfa mutane sufara zagina suce wayewar garin daren aurenmu, an ganka kanacin abinci a waje"
murmushin karfin hali hilal ya kirkira kafin yace "bakomai matata ai kowa nada uzuri dan Haka namiki uzuri amma nayau kadai, karki kuskura kikara aikata irin hakan"
Ameela ta sunkuyar dakai cike da kunya, kalaman hilal suna matukar sanyata kunyarsa mutum baida zafin rai, dama haka takeson miji mai sanyin hali,
Na:-♥Rabi'atu sk msh da Mr, Smilesπ
AMANAR AURE
π π Amanar Aure π π
π π π π
π 5 and 6π
Via OHWπ±π
Koda ta gama alwalarma sai da ta tsaya ta duba wasu msgs din cikin sauri tayi reply sannan ta fito ta iskeshi yana tsaye yana jiranta saman sallaya.
Bayan sun qare sallar ya dade yana kwararo addu'a yayi mata en tambayoyi akan addini sannan ya jawo musu ledar Abnci, miqewa tayi tace "nidai a qoshe nake brci nakeji sosae, Yace "haba ameelatah, nasan bki qoshi ba ya zaki kwanta da yunwa? Tace "brci nakeji ne sosae, kuma bn iyacin abnci in inajin brci, bata jira me zaice ba ta haye gado ta jawo bargo ta lullube ta fiddo wayarta taci gaba da chat.
Harya gama dk abnda zaiyi yana kashe wutar dakin tayi sauri ta ajiye wayar don kar yaga haske ta kwanta kamar mai barci, Yaa miqa hannu yakai sau biyar da nufin tabata amma baiso ya tasheta dga qarshe dai ya haqura shima ya kwanta cike da tunane-tunane.
Saida ta tabbatar yayi brci sannan ta lallaba ta tafi falo tana sanda, saida ta tsaya ta dauki kazar da lemu don yunwar da takeji, ta zauna tana chatn tana cin abnci har dare ya fara nisa, sai murmushi take ita kadai don ba qaramin dadi chatn din ya matah ba!
Wani sabon frnd ne tayi a whatsapp yaa ita chat sosae, kota mnta da ynzu taa zama matar aurene data dage tana ta chat da maza?
1:40pm na dare hajna tafarka, jinkarar massages yamata yawa, tana chart bacci ya kwasheta ba shiru ta saki wayar akan gado, sai yanzu data farka tashiga laluben wayar, Ameela tagani online abin yayi matukar bata mamaki, Hajna ce tace "wai ke Ameelah ina kka baro Angonne daya barki kina chat first night dnki??
Ameelah tace "kinga nipa bnson iskanci in zamuyi firarmu muyi, miye a cikin chatn din??
Hajna tace "yau pa ne ranarki ta farko a gdan miji kamata yayi ku raya darenku cikin farin ciki ki bashi damar nuna miki soyayyar da yake miki,
Ameela Tace "Yayi brcinshi pa, nima jira nake 3 ta ida inje in kwanta,
hajna tace "tohm ni kinga tafiyatah don har nayi brci na farka amma kinata chat,
Ameelah tace "asha brci mai dadi mu ynxu muka fara. Lokacin hajna ta sauka
Haka taci gaba da chatn dn kusan kwana tanayi, sai da charging ta ya dauke sannan ta saka chajin ta tafi ta kwanta cike da farin ciki, don babu abnda ke saurin sanyata farin ciki kaman chat,
Na:- ♥Rabiatu sk msh da mr, smilesπ
π π π π
π 5 and 6π
Via OHWπ±π
Koda ta gama alwalarma sai da ta tsaya ta duba wasu msgs din cikin sauri tayi reply sannan ta fito ta iskeshi yana tsaye yana jiranta saman sallaya.
Bayan sun qare sallar ya dade yana kwararo addu'a yayi mata en tambayoyi akan addini sannan ya jawo musu ledar Abnci, miqewa tayi tace "nidai a qoshe nake brci nakeji sosae, Yace "haba ameelatah, nasan bki qoshi ba ya zaki kwanta da yunwa? Tace "brci nakeji ne sosae, kuma bn iyacin abnci in inajin brci, bata jira me zaice ba ta haye gado ta jawo bargo ta lullube ta fiddo wayarta taci gaba da chat.
Harya gama dk abnda zaiyi yana kashe wutar dakin tayi sauri ta ajiye wayar don kar yaga haske ta kwanta kamar mai barci, Yaa miqa hannu yakai sau biyar da nufin tabata amma baiso ya tasheta dga qarshe dai ya haqura shima ya kwanta cike da tunane-tunane.
Saida ta tabbatar yayi brci sannan ta lallaba ta tafi falo tana sanda, saida ta tsaya ta dauki kazar da lemu don yunwar da takeji, ta zauna tana chatn tana cin abnci har dare ya fara nisa, sai murmushi take ita kadai don ba qaramin dadi chatn din ya matah ba!
Wani sabon frnd ne tayi a whatsapp yaa ita chat sosae, kota mnta da ynzu taa zama matar aurene data dage tana ta chat da maza?
1:40pm na dare hajna tafarka, jinkarar massages yamata yawa, tana chart bacci ya kwasheta ba shiru ta saki wayar akan gado, sai yanzu data farka tashiga laluben wayar, Ameela tagani online abin yayi matukar bata mamaki, Hajna ce tace "wai ke Ameelah ina kka baro Angonne daya barki kina chat first night dnki??
Ameelah tace "kinga nipa bnson iskanci in zamuyi firarmu muyi, miye a cikin chatn din??
Hajna tace "yau pa ne ranarki ta farko a gdan miji kamata yayi ku raya darenku cikin farin ciki ki bashi damar nuna miki soyayyar da yake miki,
Ameela Tace "Yayi brcinshi pa, nima jira nake 3 ta ida inje in kwanta,
hajna tace "tohm ni kinga tafiyatah don har nayi brci na farka amma kinata chat,
Ameelah tace "asha brci mai dadi mu ynxu muka fara. Lokacin hajna ta sauka
Haka taci gaba da chatn dn kusan kwana tanayi, sai da charging ta ya dauke sannan ta saka chajin ta tafi ta kwanta cike da farin ciki, don babu abnda ke saurin sanyata farin ciki kaman chat,
Na:- ♥Rabiatu sk msh da mr, smilesπ
AMANAR AURE
π π AMANAR AURE π π
π π π π
π 3 and 4π
Via OHWπ±π
Caraf edonta yafada kan wata number wadda aka rubutawa HAJNA beauty,
Danna cikin sakon tayi ya bude
Hajna " shegiya ameela bakida dama wato har first night dinki saikinhau chart, ina angon yake daya barki kina chart"
Ameela "hmmπ yana bandaki zaiyi alwala, nima yace nazo muje amma nace masa yaje ina zuwa"
Hajna "tohh to ai saiki tashi kitafi mana, karyazo yasameki kina chart, karfa yafara gane halinki tun yanzu"
Ameela "hmm yanzu kuwa zantashi amma saina duba messages dina na Facebook domin akwai wani da wasan hausa da mukayi dashi zamu hadu 11:00pm kuma kinga yanzu 11 tayi yanzu haka nasan yana jirana"
Hajna " π³ Ameela haryanzu baki daina kula maza a social network bah"
Ameela tana kokarin mayarwa da hajna da amsa,
Hilal ya turo kofar bandakin ya fito, da sauri ameela tamike tsaye tana sosa kanta,
Kallo daya yamata yagane batada gaskiya, lafiya kuwa " hilal yafada,
ciken da rashin gaskiya Ameela tace " bakomai ina duba wani abune a jakata "
Hilal yayi murmushi yana kara nazarin yanayin fuskarta yace, ganin waya a hannunta yasa yagane abinda takeyi "hmm kidaina karya batada kyau ameela, Annabi Muhammad s a w yana cewa alamun munafiki guda ukkune, kuma karya itace abu na farko daya fara fada, sannna kuma karya a duk yadda mutum yayita yana ganin kamar kadance yayi to karya batada kadan, yayi murmushi ganin tayi wani noke kai, yace "kije kiyi alwalar kifito inajiranki"
Bata daga kai ta kallesa ta nufi bandaki cike da kunya,
Tana karasawa bandakin tamayar da kofar ban dakin ta rufe
Takara janyo wayarta tashiga Facebook tana duna text inda akayi mata, sai reapply take musu harma ta mata da alwala tazo yi,
Hilal yana zaune gefen gado yana jiranta, kusan minti goma, shiru ko kukan ruwa bayaji,
Kina inane " hilal yafada..
Ameela ta zabura da karfi saida wayar takusan faduwa,
Sannan ta daidai kanta ta kunna fanfo tafara alwala,
Na:- ♥Rabi'atu sk mash Da Mr, smilesπ
π π π π
π 3 and 4π
Via OHWπ±π
Caraf edonta yafada kan wata number wadda aka rubutawa HAJNA beauty,
Danna cikin sakon tayi ya bude
Hajna " shegiya ameela bakida dama wato har first night dinki saikinhau chart, ina angon yake daya barki kina chart"
Ameela "hmmπ yana bandaki zaiyi alwala, nima yace nazo muje amma nace masa yaje ina zuwa"
Hajna "tohh to ai saiki tashi kitafi mana, karyazo yasameki kina chart, karfa yafara gane halinki tun yanzu"
Ameela "hmm yanzu kuwa zantashi amma saina duba messages dina na Facebook domin akwai wani da wasan hausa da mukayi dashi zamu hadu 11:00pm kuma kinga yanzu 11 tayi yanzu haka nasan yana jirana"
Hajna " π³ Ameela haryanzu baki daina kula maza a social network bah"
Ameela tana kokarin mayarwa da hajna da amsa,
Hilal ya turo kofar bandakin ya fito, da sauri ameela tamike tsaye tana sosa kanta,
Kallo daya yamata yagane batada gaskiya, lafiya kuwa " hilal yafada,
ciken da rashin gaskiya Ameela tace " bakomai ina duba wani abune a jakata "
Hilal yayi murmushi yana kara nazarin yanayin fuskarta yace, ganin waya a hannunta yasa yagane abinda takeyi "hmm kidaina karya batada kyau ameela, Annabi Muhammad s a w yana cewa alamun munafiki guda ukkune, kuma karya itace abu na farko daya fara fada, sannna kuma karya a duk yadda mutum yayita yana ganin kamar kadance yayi to karya batada kadan, yayi murmushi ganin tayi wani noke kai, yace "kije kiyi alwalar kifito inajiranki"
Bata daga kai ta kallesa ta nufi bandaki cike da kunya,
Tana karasawa bandakin tamayar da kofar ban dakin ta rufe
Takara janyo wayarta tashiga Facebook tana duna text inda akayi mata, sai reapply take musu harma ta mata da alwala tazo yi,
Hilal yana zaune gefen gado yana jiranta, kusan minti goma, shiru ko kukan ruwa bayaji,
Kina inane " hilal yafada..
Ameela ta zabura da karfi saida wayar takusan faduwa,
Sannan ta daidai kanta ta kunna fanfo tafara alwala,
Na:- ♥Rabi'atu sk mash Da Mr, smilesπ
AMANAR AURE
Amanar Aure
π π π π
π 1 and 2π
Via OHWπ±π
HILAL yasa hannu ya yashe mayafin dayake kan AMEELA, yana murmushi ya kura mata ido, Ameela ta mayar masa da amsar murmushinsa,
Hilal ya lumshe edo cike da godiyar yau dai Allah ya cika masa burinsa, ya mallaki Ameela a matsayin matarsa,
Bayan sun share sama ga shekara biyu suna soyayya cike da farin ciki da kuma kaunar juna,
Hilal yaja nunfashi yace "godiya ta tabbata ga Allah subahanahu wata ala, daya nuna mana wannan ranar mai cike da farin ciki a garen mu, kuma Ina kara gode masa daya mallakamun wacce a koda yaushe nake kiranta da cikar burina, hilal yayi ajiyar zuciya sannan ya kara duben Ameela yanai mata murmushi yace "bakice komaiba"
Murmushi Ameela tayi tana kallonsa tace "banda abinda zance a yanzu saidai inyiwa Allah godiya daya nunamin wannar ranar ta aurena, domin burin ko wace 'ya macce shine taga ranar aurenta, toni yau naga tawa, tayi shiru suka jima suna kallon juna cike da farin ciki da kuma nishadi,
Ameela tayi gyaran murya, hakan yasa hilal yadawo hayyacinsa,
Ameela tayi murmushi tace " yanzu nazama mallakinka, kuma nazamo matar ka, Dan Allah karikeni Amana karkaci AMANAR AURE"
Halal yaja nunfashi cike da jindadin kalaman amila yace "ki kwantar da hankalinki, Ameelata bazan taba cutar dake ba, kuma nayi miki alkawari kece kadai mata a nan duniya, kuma bana fatar wani sabani yashiga tsakaninmu" Ameela tace "nima haka, kuma Allah yabarmu tare har mutuwa"
Hilal ya amsa da ameen, sannan yatashi tsaye, yana kokarin cire babbar rigarsa ta anganci,
Ameela tabisa da kallon cike da farinciki,
Bayan hilal yakarasa cire rigarsa, sannan yacire agogon hannunsa, ya kalli amila yana murmushi," kizo muje muyui alwala muyi sallah munawa Allah godiyarmu daya nuna mana wannan ranar ta cikar burinmu"
Ameela ta janye mayafin dayake kanta tana kallon hilal cike da kunya, yaune first time dataga yanai mata wani iri mayen kallon,
Ameela tayi saurin maida mayafin ta rufe jikinta tana murmushi cike da kunya ta shagwabe fuska "too kaje ina zuwa "
Hilal yayi murmushi yace "Toh!!! yau naga sabon sanabi, amila nikike kunya yanzufa nazamo mijinki" nidai kaje zanzo nasameka" Ameela tafada cike da shagwaba,
Hilal yasaka dariya sosai sanna yanufi hanyar bandaki,
Ameela ta bishi da kallon tana lekonsa kamar marar gaskiya harya karasa bakin kofar bandakin,
Sannan yajuyo yana murmushi ya kiftawa amila edo, sannan ya murza kofar yashiga bandakin,
Shigarsa bandaki keda wuya Ameela ta janyo jakarta datake gefen gado tabude tadauko wayarta kirar Samsung galaxy s5,
Danne danne tafarayi,
Ina nesa ina rubutu amma danaga bana ganin abinda takeyi da awayarta yasa natashi nakarasa gurinta ina lekon wayar,
Janyo gurin notification tayi naga ta saka hannu ta danne gurin da ake bude data,
Zare idanu nayi ina mamakin wannan wace irin jarabar charting ce ta kamata, bazatama iya hakura da yau kadaiba, tun da yau ranar auren tace kuma first night dinta,
Bro Abdul ne ya dan dakeni a hannu nadan firgita(nadauka hilal ne yafito daga ban daki yakamani ina lekon asirin matarsa) nan nadawo daga duniyar tunanin dana shiga,
Na daidai birona na kara leka wayar Amila,
Massages naga sun fara shigowa ta ko wane App dakasan yakasance ana chart a cikisa irin su Facebook, Whtsapp, BBM, Instgrm, dadai sauransu wasuma banma san sunan suba dana fada muku sunansu,
Whtsapp Ameela tafara shiga, tana kallon wayar tana lekon kofar ban dakin a akai2,
Danna wayar take tanayin Kasa tana dunduba messages dinda suka shigo
NA:- ♥Rabi'atu sk mash Da mr, smilesπ
π π π π
π 1 and 2π
Via OHWπ±π
HILAL yasa hannu ya yashe mayafin dayake kan AMEELA, yana murmushi ya kura mata ido, Ameela ta mayar masa da amsar murmushinsa,
Hilal ya lumshe edo cike da godiyar yau dai Allah ya cika masa burinsa, ya mallaki Ameela a matsayin matarsa,
Bayan sun share sama ga shekara biyu suna soyayya cike da farin ciki da kuma kaunar juna,
Hilal yaja nunfashi yace "godiya ta tabbata ga Allah subahanahu wata ala, daya nuna mana wannan ranar mai cike da farin ciki a garen mu, kuma Ina kara gode masa daya mallakamun wacce a koda yaushe nake kiranta da cikar burina, hilal yayi ajiyar zuciya sannan ya kara duben Ameela yanai mata murmushi yace "bakice komaiba"
Murmushi Ameela tayi tana kallonsa tace "banda abinda zance a yanzu saidai inyiwa Allah godiya daya nunamin wannar ranar ta aurena, domin burin ko wace 'ya macce shine taga ranar aurenta, toni yau naga tawa, tayi shiru suka jima suna kallon juna cike da farin ciki da kuma nishadi,
Ameela tayi gyaran murya, hakan yasa hilal yadawo hayyacinsa,
Ameela tayi murmushi tace " yanzu nazama mallakinka, kuma nazamo matar ka, Dan Allah karikeni Amana karkaci AMANAR AURE"
Halal yaja nunfashi cike da jindadin kalaman amila yace "ki kwantar da hankalinki, Ameelata bazan taba cutar dake ba, kuma nayi miki alkawari kece kadai mata a nan duniya, kuma bana fatar wani sabani yashiga tsakaninmu" Ameela tace "nima haka, kuma Allah yabarmu tare har mutuwa"
Hilal ya amsa da ameen, sannan yatashi tsaye, yana kokarin cire babbar rigarsa ta anganci,
Ameela tabisa da kallon cike da farinciki,
Bayan hilal yakarasa cire rigarsa, sannan yacire agogon hannunsa, ya kalli amila yana murmushi," kizo muje muyui alwala muyi sallah munawa Allah godiyarmu daya nuna mana wannan ranar ta cikar burinmu"
Ameela ta janye mayafin dayake kanta tana kallon hilal cike da kunya, yaune first time dataga yanai mata wani iri mayen kallon,
Ameela tayi saurin maida mayafin ta rufe jikinta tana murmushi cike da kunya ta shagwabe fuska "too kaje ina zuwa "
Hilal yayi murmushi yace "Toh!!! yau naga sabon sanabi, amila nikike kunya yanzufa nazamo mijinki" nidai kaje zanzo nasameka" Ameela tafada cike da shagwaba,
Hilal yasaka dariya sosai sanna yanufi hanyar bandaki,
Ameela ta bishi da kallon tana lekonsa kamar marar gaskiya harya karasa bakin kofar bandakin,
Sannan yajuyo yana murmushi ya kiftawa amila edo, sannan ya murza kofar yashiga bandakin,
Shigarsa bandaki keda wuya Ameela ta janyo jakarta datake gefen gado tabude tadauko wayarta kirar Samsung galaxy s5,
Danne danne tafarayi,
Ina nesa ina rubutu amma danaga bana ganin abinda takeyi da awayarta yasa natashi nakarasa gurinta ina lekon wayar,
Janyo gurin notification tayi naga ta saka hannu ta danne gurin da ake bude data,
Zare idanu nayi ina mamakin wannan wace irin jarabar charting ce ta kamata, bazatama iya hakura da yau kadaiba, tun da yau ranar auren tace kuma first night dinta,
Bro Abdul ne ya dan dakeni a hannu nadan firgita(nadauka hilal ne yafito daga ban daki yakamani ina lekon asirin matarsa) nan nadawo daga duniyar tunanin dana shiga,
Na daidai birona na kara leka wayar Amila,
Massages naga sun fara shigowa ta ko wane App dakasan yakasance ana chart a cikisa irin su Facebook, Whtsapp, BBM, Instgrm, dadai sauransu wasuma banma san sunan suba dana fada muku sunansu,
Whtsapp Ameela tafara shiga, tana kallon wayar tana lekon kofar ban dakin a akai2,
Danna wayar take tanayin Kasa tana dunduba messages dinda suka shigo
NA:- ♥Rabi'atu sk mash Da mr, smilesπ
Subscribe to:
Posts (Atom)