Wednesday, 13 July 2016

AMANAR AURE

๐Ÿ˜ƒ: ๐Ÿ’ ๐Ÿ’ Amanar Aure๐Ÿ’ ๐Ÿ’ 
            ๐Ÿ’ ๐Ÿ’ ๐Ÿ’ ๐Ÿ’ 
             ๐Ÿ”…41 and 42๐Ÿ”…

Via OHW๐Ÿ“ฑ๐Ÿ“š

Ameelah tayi rau rau da ido kamar mai shirin yin kuka, ta daura hannunta akan kypat tafara typing

Ameelah "waye dan Allah, menai maka na zagi"

New no " ni bawan Allah ne kamarki amma ba irin jinsin kiba, ni aljanine, yanzu haka duk abinda kike yi ina kallonki, watar Allah ukubar Allah tana tattare da macce mai hali irin naki, yanzu haka ina kusa dake, la'ananna wacce bata san darajar Amanar aure ba"

     Bashiri ameelah ta fara duba gefe gefen ta cike da tsoro tatashi tsaye, tana kallon falon,

  Saida Ta tabbatar da komai aciki sannan tamayar da edonta ga wayar tana duba sakon daya turo, tsaki taja a zuci take fadan "wannan yama rainamin hankali, ni zaicewa ba mutum bane,  
   Cike da bacin rai da kuma raini tafara masa reapply

Ameelah "to idan kai ba mutum bane kafito naganka, ko angaya maka ni matsoraciyace "

New no " hahaha ai bazan fito kigan niba domin ku bil adam bakuda karfin halin ganin tsarin halintarmu amma zan taba kyankyawan gashin nan naki ki tabbatar da cewa ina kusa dake "

Ameelah "๐Ÿ˜ก eh nayarda kataba din...mtsw"

   Taja tsaki tana kokarin rufe data taje ta kwanta domin taga karfe 3:10,
  Ta rufe Datar tayi tsaye tana tunanin mutumen,
 
   Jitayi an fizge gashinta da karfin tsiya, wata irin mahaukaciyar ihu tasaka, ko juyowoba bata yiba tafadi kasa somammiya,
( nida nake gefe saida birona yafadi, saboda tsoro, koda naduba gefen abdul shiharyakai bakin kofar fita daga falon, lolllx ...nayi kamar nabisa amma sainace to idan nabisa yazaayi nasan halin da ameelah zata shiga saina tsaya)

Kamar daga sama hilal yajiyo ihunta a cikin baccinsa, a gigice ya farka da sunan ameelah a bakinsa, yaduba bata kusa dashi, a gigice yatashi ya nufi bandaki, yaga bata ciki da gudu yafito yanufi falo,
   A kwance yasame kasan cafet, da gudu yakarasa gurinta ya daga kanta yana girgizata yana kiran sunanta amma shiru, ya daura hannunsa a akan hancinta yaji bata numashi, a gigice yatashi yakoma daki yadauko makullan mota, yafito ya tallabota, ko takalmi babu a kafarsa, yafita waje a mota yasakata gidan baya, sannan yayi sauri yaje ya bude gete yadawo yashiga motar ya tada motar yafita, bai tsaya kulle gidan ba adu ar fita daga gida yayi yabarwa Allah sarkin iko... Domin yayi ikonsa akan gidan nasa,

Na:- ❤Rabi'atu sk mash da Mr, Smiles๐Ÿ˜ƒ

๐Ÿ’ ๐Ÿ’ Amanar Aure๐Ÿ’ ๐Ÿ’ 
            ๐Ÿ’ ๐Ÿ’ ๐Ÿ’ ๐Ÿ’ 
             ๐Ÿ”…43 and 44๐Ÿ”…

Via OHW๐Ÿ“ฑ๐Ÿ“š

  Wata karamar asibiti ta tabayan layinsu nan ya dosa, a manne yakarasa asibitin, ya kashe motar ko cire keys bai tsayaba yazagaya ya dauko ameelah ya tafito da ita daga cikin motar yamayar da kofar motar ya rufe, yanufi cikin asibin a gigice yake tafiya yana kiran sunanta, amma bata motsaba yana isa cikin asibin likitoci suka karbeta, suka nufi emergency room da ita, hilal yayi kokarin shiga dakin amma suka hanashi, wuri yasamu agefe yazauna ydafe kai yana hawaye tambayar kansa yake "meya faru da ameelah Allah katada kafadunta"
  Zufa ya karyo masa yasa hannu ya shafe,...
 (Bawan Allah hilal, abin tausayi, matarsa sai ci masa Amana take, da sannu Allah zai saka masa)...

Lalluben aljihunsa yafarayi, yafito da wayarsa ya kira iyayen ameelah,

3:40am
Suka karaso asibitin, yana ganinsu yatashi tsaye suka karaso gurinsa, a gigice momy tace "meya faru da ameelanah.. Hilal meya faru da ita"

 hilal ya girgiza kai "momy wlh nima bansanibah kawai nazo naganta akwance ne a falo"

Cike da mamaki momy tace "falo kuma, tokai kana ina" hilal ya bude baki zaiyi magana abba yace "yanzu balokacin wannan tambaye2 ne ba, kuzo muje muji me likitoci zasu fada akan" abba yafice momy ta kalli hilal kallon rashin fahimta sannan tabi bayan abba, hilal ma yabi baynsu...

Sunfi minti 29 a bakin dakin da Ameelah take ciki sannan likita fito, da sauri suka taresa,

abba yace " likita meke damunta "

likita ya dube abba, momy and hilal yace " babu abinda ke damunta sock ne kawai akwai abinda ya firgitata, tasana diyarsa tasamu sock, amma batada wani matsala kowanne lokacin zata iya farkawa, idan ta farka kuma tana bukatar hutu kafin kuwuce da ita gida"

abba yace "alhamdulillah, Allah mungodema, ya juya gurin likitin "yanzu likita zamu iya shiga muganta "

 likita yace " a a ba yanzuba kujira harta farka, ko kuma dayanku yashiga domin idan tafarka taga wadda tasani kusa da ita, kota samu natsuwa "

   Momy tayi saurin cewa "nizan shiga likita" abba ya juyo ya kalleta, zumudin nan nata bata masa rai yake, ya harareta amma ko a jikinta, bata jira likita yayi maganaba ta tsunduma cikin dakin,
  Likita yace " ita kadai ta isa ku sai kuzauna acen kafin tafarka" ya nunawa abba wuri da hannunsa sannan yafice yabar wurin,
  Abba da hilal suka samu guri suka zauna suna jirar farkawar ameelah...

Na:- ❤Rabi'atu sk msh da Mr, Smiles๐Ÿ˜ƒ

No comments:

Post a Comment